Siyasar Najeriya
Peter Obi, mai neman kujera lamba ɗaya a Najeriya karkashin inuwar jam'iyyar Labour Party, ya musanta rahoton dake yawo cewa ya haɗa kai da Atiku Abubakar.
Jagoran Jam'iyyar APC na ƙasa kuma ɗan takarar kujerar shugaban kasa, Bola Tinubu, ya nemi alfarmar goyon baya daga tsohon shugaban ƙasa, Goodluck Jonathan.
Gwamnan Ribas, Nyesom Wike, ya nuna jin daɗinsa da kalaman shugaban kasa, Muhammadu Buhari, na kokarin gudanar da sahihin zabe a 2023 da rashin tsoma baki.
Jam'iyyar Labour Party ta ce ita ba jam'iyya bace ta soshiyal midiya kawai, ta kuma sha alwashin ita za ta lashe zabukan 2023. Sakataren jam'iyyar na kasa, Arab
Dan gwagwarmaya kuma shugaban 'Concerned Nigerians', Deji Adeyanju ya ce APC tana shirin amfani da tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan ne sannan ta yi watsi
Gwamnatin APC a Gombe ta Muhammadu Inuwa Yahaya, ta rushe ofishin gangamin zaben dan takarar gwamnan jam'iyyar PDP, Muhammad Jibrin Dan Barde, a jihar Gombe.
Duk Kotu ta soke zaɓen baki ɗaya, gwamnatin jihar Ebonyi, da jam'iyyar APC mai mulki sun ci gaba da shirye-shiryen rantsar da shugabannin kananan hukumomi.
Gwamna Wike na jihar Ribas dake takun saƙa da Atiku Abubakar, ya caccaki wasu masu sukarsa, ya ce shi da 'yan tawagatsa na aikin ganin bayan APC a jihatsa.
A jiya aka ji Shugaban PDP Ya Tabo Batun Rikicin Cikin Gida, Iyorchia Ayu yace wasu na neman kawo tashin-tashina a PDP, amma Jam’iyya ta fi karfin wani mutum.
Siyasar Najeriya
Samu kari