Siyasar Najeriya
A kokarin shirya wa babban zaɓen 2023dake tafe, jam'iyyar African Democratic Congress (ADC), ta sauke shugabanninta na jihohi 17 daga kan kujerunsu, ta naɗa BoT
Gwamna Bello Matawalle na jihar Zamfara ya umarci a mayarwa mahajjata 1,318 na hajjin 2022 N50,000 kowanensu a fadin jihar, Daily Nigerian ta ruwaito a yau.
Hukumar gudanar da zaben kasa INEC, a ranar Laraba, ta sanar da fara shirin daukar ma'aikatan da zasu yi aikin zaben kasa da zai gudana a Febrairu da Maris 2023
A cigaba da shirye-shiryen tunkarar zaɓen 2023, Alhaji Atiku Abubakar, ya gana da yan takarar PDP da suka fafata zaɓen fidda gwani na tikitin shugaban masa.
Rikicin jam'iyyar adawa ta Peoples Democratic Party (PDP), ta dau sabon salo ranar Laraba yayinda mambobin kwamitin gudanarwa na jam'iyyar suka bijirewa Ayu.
Yanzu muke samun labarin cewa, wasu tsagerun ‘yan bindiga yi awon gaba da shugaban karamar hukumar Kanke ta jihar Filato, Henry Gotip da sanyin safiyar yau.
Mai neman kujerar gwamnan jihar Kaduna karkashin inuwar PDP, Isah Ashiru Kudan, ya yi ikirarin cewa sun shawo kan rikitin Atiku da Wike, saura abu guda da NWC
Atiku Abubakar ya dade yana neman zama shugaban Najeriya. An yi lokacin da Bola Tinubu, Rabiu Kwankwaso da Obi suka taimakawa Atiku a zaben shugabancin kasa.
A yau Laraba 7 ga watan Satumba ne gwamnan jihar Kebbi Atiku Bagudu ya rusa majalisar zartarwa ta jiharsa. Gwamnan ya mika godiyarsa ga kwamishononinsa a jihar.
Siyasar Najeriya
Samu kari