Siyasar Najeriya
Peter Obi, dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar Labour Party, LP, yana shan suka a soshiyal midiya saboda amsar da ya bada kan tambayar da aka masa game da ya
Gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike ya bayyana cewa, zai yi amfani da lambar yabon da shugaban kasa Muhammadu ya bashi wajen yakin neman zaben 2023, rahoton Punch.
Kimanin awanni 72 kafin yin zaben fidda gwani na jam'iyyar Peoples Democratic Party, PDP, a watan Mayu, Peter Obi, daya daga cikin manyan masu neman takarar, y
Makonni kalilan bayan naɗa hadimai 50,000 a gwamnatinsa, gwamna jihar Ribas, Nyesom Wike, ya tura sunayen mutum 18 da yake son naɗa wa kwamishinoni ga majalisa.
Jam'iyyar APC mai mulki ta kafa kwamitin yakin neman zaɓen ɗan takarar gwamnan jihar Katsina a zaben 2023, karƙashin shugabancin Gwamna Aminu Bello Masari.
Mr. Chris Finebone, tsohon kakakin APC a jihar Ribas ya fito a jerin sunaye 18 na sabbin kwamishinonin da gwamnan PDP Wike ya mika majalisar dokokin jiharsa.
Dan takarar shugaban kasa jam'iyyar APC, Asiwaju Bola Ahmad Tinubu ya gana da wasu manyan malaman addinin kirista a jihar Kano ta Arewa maso Yammacin Najeriya.
Alhaji Atiku Abubakar, ɗan takarar shugaban kasa a inuwar jam'iyyar PDP yace Tinubu da APC ba zasu je ko ina ba domin ba wanda zai ɗauke su dagaske kan dalilai
Gwamnan jihar Edo, Godwin Obaseki ya gargadi 'yan Najeriya a ranar Litinin cewa, idan suka sake APC ta sake komawa mulki, to tabbas kasar za ta wargaje kawai.
Siyasar Najeriya
Samu kari