Siyasar Najeriya
Kungiyar daliban Najeriya ta kasa (NANS) ta yi watsi da hukuncin kotu na umartar kungiyar malaman jami'o'i (ASUU) ta koma bakin aiki, rahotom jaridar Punch.
Shugaban matasan yakin neman zaɓen shugaban kasa na APC kuma gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello, yace da yawan bayanan da ake yaɗa wa da alƙaluma ba gaskiya bane.
Jam’iyyar Peoples Democratic Movement da INEC ta soke rajistarta da Muslim/Christian Youths & Elders Forum and Genuine Governance Group (GGG) suna tare da APC.
Dan takarar shugaban ƙasa a inuwar jam'iyyar PDP ya ƙara samun koma baya bayan tsagin Wike sun tsame kansu, tafiyar siyasarsa da wasu kungiyoyi sun watsi da shi
Sanatoci a Najeriya sun ci gaba da zaman majalisa a ranar Talata 20 ga watan Satumba, amma sun yi shuru game da batun kawo karshen zaman Shugaba kasa Buhari.
Sanata mai wakiltan yankin Kano ta tsakiya a majalisar dattawa, Ibrahim Shekarau, ya sauya sheka zuwa jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) a hukumance.
Shugaban jam'iyyar Kwankwaso mai kayan marmari, Rufai Ahmed Alkali, ya cedan takarar shugaban kasa na APC, Bola Tinubu,likimo zai dunga yi idan ya lashe zabe.
Shugaban majalisar wakilai ta ce za ta gana shugaban kasa Muhammadu Buhari kan batun yajin aikin kungiyar malaman jami'o'i (ASUU), TheCable ta ruwaito a jiya.
Kwamishinan yan sandan Jihar Kaduna,Yekini Adio Ayoku ya ce rundunarsa ba za ta sassauta wa duk wanda ya karya dokar zabe ba. Don haka, ya gargadi jam'iyyun siy
Siyasar Najeriya
Samu kari