Siyasar Najeriya
Gwamna Aminu Waziri Tambuwal na jihar Sakkwato, yace shi da takwarorinsa gwamnonin PDP na tattauna wa don lalubo maganin rikicin da ya hana jam'iyya motsi.
Babbar jam'iyyar hamayya PDP reshen jihar Zamfara tace shirye-shirye sun yi nisa na gudanar da sabon zaben fidda ɗan takarar gwamnan Zamfara a Gobe Jumu'a.
Karamin Ministan kwadago da aikin yi, Festus Keyamo, ya zundi jam’iyyar PDP kan rikicin da ke addabar jam’iyyar. Keyamo ya ce jam’iyyar ta kasa shawo kan matsal
Gwamna Aminu Tambuwal na jihar Sokoto, ya maye gurbin takwaransa na jihar Ekiti, Kayode Fayemi a shugabancin kungiyar gwamnonin Najeriya, Punch ta ruwaito.
Gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike, ya kira taron shugabannin jam'iyyar PDO da masu ruwa da tsaki na jihar Ribas, karo na farkon tun bayan zaben fidda gwani.
Tsohon gwamnan jihar Borno ta Arewa maso Gabashin Najeriya, Ali Modu Sheriff ya yi wata ganawar sirri da tsohon shugaban Najeriya, Cif Olusegun Obansajo...
Uwar Jam'iyyar Peoples Democratic Party PDP a ranar Laraba ta kira zaman gaggawa bisa baran-baran da wasu jiga-jigan jam'iyyar sukayi da yakin neman zaben.
Rikicin jam'iyyar adawa ta Peoples Democratic Party (PDP) ta dau sabon salo yayinda manyan jiga-jiganta sukayi hannun riga da yakin neman zaben Alhaji Atiku.
Jagororin al'umma daga jihohi 19 da birnin Abuja da suka haɗa Arewacin Najeriya, sun ce ba wanda zasu goya wa baya sai wanda zai magance matsalolin yankinsu.
Siyasar Najeriya
Samu kari