Siyasar Najeriya
Nyesom Wike ya kafe a kan cewa dole sai Iyorchia Ayu ya sauka daga kujerar shugaban jam’iyyar PDP na kasa, ya bada labarin abin da ya faru a PDP a zaben 2015.
Nextier ya yi hasashen yadda mutane za su zabi ‘yan takaran shugaban kasa. Hasashen kamfanin Nextier ya nuna jam’iyyar LP za tayi galaba a kan sauran jam’iyyu.
Gwamnan jihar Ebonyi, David Umahi, ya bukaci gwamna, Nyesom Wike, ya taimaka wa Tinubu wurin haɗa kuri'un mutanen jihar Ribas a babban zaɓen 2023 mai zuwa.
Mohammed Bala, gwamnan Bauchi ya aika sako mai boyeyyen ma'ana ga Atiku Abubakar, dan takarar jam'iyyar PDP yana mai cewa dukkan yan jiharsa masoyan Buhari ne.
Gwamnan jihar Katsina da ke arewa ta yamma a Najeriya, Aminu Bello Masari, ya yi zubda hawaye yayin gabatar da Kasafin kudin shekarar 2023, na ƙarshe a mulkinsa
Wata kungiyar matasan da ake ji da ita ta sauya sheka zuwa LP, ta kuma bayyana goyon bayanta ga dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar LP Peter Obi a zabe badi.
Alhaji Atiku Abubakar, dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar jam'iyyar PDP, da abokin takarsarsa, Ifeanyi Okowa sun fasa zuwa taron yan takarar shugaban kasa.
Nduka Anyanwu, dan takarar kujerar majalisa ta mazabar Ahiazu a jihar Imo karkashin jam'iyyar All Progressives Granda Alliance, APGA, ya fada hannun mahara.
Dan takarar shugaban kasa na APC ya ce tabbas akwai yunwa a mulkin Buhari, amma shugaban ya daura Najeriya a turbar ci gaba mai amfani a nan gaba kadan kluwa.
Siyasar Najeriya
Samu kari