Siyasar Najeriya
Kungiyar kabilar yarbawa ta Afenifere ta ragargaji manyan yan siyasan arewa kan cewa mutanen arewa sun fi sauran yankunan kasar yawa tana mai cewa bata yarda ba
Mai neman zama shugaban ƙasa karkashin inuwar NNPP mai kayan daɗi, Rabiu Musa Kwankwaso, yace tawagar gaskiya da ta ƙunshi gwamnonin PDP na abinda ya dace.
Peter Obi, tsohon Gwamnan jihar Anambra kuma ‘dan takarar kujerar shugaban kasa a LP,yace ya gwammace ya rasa ransa da dai ya gaza ko cin amanar magoya bayansa.
Wasu yan daba da ake kira da Kalare Boys ɗauke da Adda wukake da sauran makamai sun jikkata akalla mutum uku a wurin yakin neman zaɓen Atiku a jihar Gombe.
Gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje, ya bayyana cewa karfin Sanata Rabiu Musa Kwankwaso a Kano ya matukar raguwa kuma ba zai kai labari a zaben 2023 ba.
Abdullahi Umar Ganduje ya bayyana cewa PDP ce ta shiga uku a dalilin tsayawa takarar Peter Obi. Gwamnan yace tun farko babu abin da APC za ta iya tabukawa a can
Da ya Ribas domin ya kaddamar da ayyukan Gwamnatin Ribas, Rabiu Kwankwaso ya yabi Nyesom Wike, har yace Atiku Abubakar ba zai yi nasara a zaben shekarar 2023 ba
Gwamna Ganduje ya kalubalanci dann takarar shugaban kasa na jam'iyyar NNPP, Kwankwaso da ya gwada yin taron gangami don nuna karbuwarsa a jihar idan zai iya.
Baffa Babba DanAgundi ya shirya tattakin mutum miliyan 1 don nuna goyon baya ga Bola Ahmed Tinubu da Kashim Shettima a jihar Kano a ranar Lahadi da ta gabata.
Siyasar Najeriya
Samu kari