Siyasar Najeriya
A lokacin da Atiku Abubakar da Bola Tinubu suka dage da kamfe, an ji Peter Obi ya samu goyon bayan wani babban jigo na jam’iyyar hamayya ta PDP a kasar waje
Mai dakin Tinubu, Matar Kashim Shettima, da Diyar Shugaban kasa da kuma Uwargidar gwamnan Kuros Riba sun fita taron siyasa domin Bola Tinubu ya lashe zabe.
Wani matashi dan Arewa ya jawowa kansa matsala bayan da aka kama shi bisa laifin zargin uwar gidan shugaban kasa a kafar Twitter tun a tsakiyar shekaran nan.
Gwamnan jihar Kuros Riba, Ben Ayade, ya bayyana wa duniya cewa babu ɗan yakarar shugaban ƙasan da ya kama kafar Bola Tinubu a cancantar gaje shugaba Buhari.
Shugabar matan jam'iyyar APC ta ƙasa, Betta Edu, ta ɗauki alkawarin tattarawa Bola Ahmed Tinubu kuri'un Najeriya miliyan 40m a babban zaben 2023 mai zuwa .
Sanata Adeleke Ademola ya tabbata sabon zababben Gwamnan jihar Osun bayan rantsuwar kama aiki da ya karba a yau Lahadi, 27 ga watan Nuwamba wurin karfe 11:54.
Yayin da babban zaɓen 2023 ke kara kusantowa, jam'iyyar APC reshen jihar Sakkwato ta samu gagarumin goyon baya a kokarin ta na kwace mulki daga hannun PDP.
Wasu ƙungiyoyin da suka kwashe shekaru suna mara wa Atiku Abubakar baya sun ce ba zasu iya cigaba ba sakamakon abinda ake musu, sun koma bayan APC da Tinubu.
Za a fahimci zaben shugaban kasa da za ayi a 2023 zai iya zuwa da abubuwan mamaki. An fahimci idan kananan jam’iyyu suka dace, za su bata ruwa ba don su sha ba.
Siyasar Najeriya
Samu kari