Siyasar Najeriya
A wata sanarwa da Atiku Abubakar ya fitar, ya caccaki dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar APC Tinubu. Ya ce ba zai tsinana komai ba idan aka zabe shi a 2023.
Mathew Akawu, dan takarar majalisar dokokin jihar Benue, a karkashin jamiyyar Peoples Democratic Party, PDP, ya riga mu gidan gaskiya. Ya rasu yau Jumaa da safe
Kwamitin yakin neman zaben shugaban kasa na jam'iyyar APC, PCC, tace Shugaba Muhammadu Buhari zai halarci kamfen din Bola Ahmed Tinubu a wasu jihohi 10 nan gaba
Mai magana da bakin kwamitin yakin neman zaben Atiku-Okowa, Daniel Bwala ya ce Gwamnonin Arewa 11, sannan Sanatoci 35 zuwa 37 su na yi wa Atiku Abubakar aiki.
Jam'iyyar APC a jihar Kogi ta ga rashi yayin da babban jigon siyasa kuma tsohon kakakin majalisar dokoki ya sauya sheka zuwa PDP tare da mabiya bayansa a jihar.
Ayo Adebanjo, shugaban kungiyar yarbawa ta Afenifere ya ce ba zai canja ra'ayinsa ba kan goyon bayan Peter Obi, dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar LP, Obi.
Gwamna Wike da takwaransa na jihar Benuwai sun tabbatar wa dunuya cewa kan su gwamnonin G5 a haɗe yake kuma muryarsu daya, zasu sanar da dan takararsu nan gaba.
Gwamnan Ribas, Nyesom Wike, ya roki dukkanin masu neman kujerar gwamnan jihar Oyo a inuwar jam'iyyu adawa su gaggauta janye wa dan takarar PDP, Seyi Makinde.
Gwamnan PDP mai ci da wasu jiga-jigan jam'iyyar sun ki halartar taron da aka gudanar a jihar Oyo a yau dinnan. Ana kyautata zaton wannan na da nasaba da Atiku.
Siyasar Najeriya
Samu kari