Siyasar Najeriya
An samu yar hatsaniya a wani akwatin zabe da ke karamar hukumar Kiru na jihar Kano yayin da wani mutum ya taho da birinsa wurin zabe kuma mutane suka tarwatse
Ma'akatan hukumar zabe mai zaman kanta (INEC) sun fito domin yin zanga-zanga kan abin da ya faru na hana su kudin alawus a jihar ta Bauchi da ke Arewacin kasa.
Jamiyyar All Progressives Congress, APC, mai mulki a kasa ta gargadi Peter Obi, dan takarar shugaban kasa na jamiyyar LP cewa ba zai iya kwace nasarar Tinubu ba
Rahotanni daga jihar Bayelsa sun nuna cewa wasu tsagerun 'yan bindiga sun kai hari cibiyar raba kayakkin zaabe a jihar Baylesa, sun lalala kayan gundumomi uku.
Yanzu muke samun labarin yadda na'urorin BVAS na tantance kuri'u suka yi batan dabo a jihar Ribas da ke Kudancin Najeriya. Rahoto ya bayyana yadda abun ya faru.
Tsohon sanata wanda ya wakilci Kaduna ta tsakiya a majalisar dattawa, Sani ya ce ya ji limami na tofin Allah tsine ga masu shirin magudi a zabe a masallaci.
Rahoton da muka tattara wasy jiga-jigan gwamnonin Najeriya za su iya fuskantar matsala a zaben gwamnoni da ke tafe a ranar Asabar 18 ga watan Maris mai zuwa.
Nan da kwanaki uku, watau ranar Asabar 18 ga watan Maris, 2023 za'a gudanar da zaben gwamnoni da mafi yawan jihohin Najeriya, akwai wasu yan takara da aka raina
Wasu mahara da ba a san ko su wanene ba sun sace dan takarar mataimakin gwamna na jam'iyyar Young Progressives Party, YPP, Prince Agbor Onyi ana daf da zabe.
Siyasar Najeriya
Samu kari