Siyasar Najeriya
Dan takarar sanatan jihar Taraba ya yi nasara a gaban kotu bayan kai ruwa rana. An bayyana David a matsayin wanda ya zai yi takara a mazabar ta Taraba a Arewa.
A rahoton da muka tattara, mun kawo muku kadan daga abin da ya kamata ku sani game da 'yan takarar gwamna a jihar Gombe daga jam'iyyar APC da PDP mai adawa.
Mun tattaro ‘Yan takarar Gwamnan Jihar Yobe a zaben 2023. Sauran ‘yan takaran Gwamna su ne Garba Umar na NNPP da Malam Ya’u Sabo na jam’iyyar Action Alliance.
A ranar 18 ga watan Maris, 2023, mazauna birni da karkara na jihar Katsina zasu tantance wanda zai shugabance su a matsayin gwamna na tsawon shekaru 4 maau zuwa
Nasiru Yusuf Gawuna ya yi nasarar zama dan takarar gwamna na Kano a jam'iyyar APC bayan zaben cikin gida da aka yi, ya yi aiki tare da gwamnoni uku a jihar Kano
Umar Namadi wanda aka fi sani da Danmodi shine mataimakin gwamnan jihar Jigawa mai ci yanzu kuma dan takarar gwamna a karkashin jam'iyyar APC mai mulki a Jigawa
A rahoton da muka samo, an bayyana adadin jihohin da za a yi zaben gwamnoni a Najeriya yayin da ake ci gaba da shiri. Rahoto ya bayyana sunayen jihohin duka.
Shugaban kasa Muhammad Buhari ya fadi abu daya da yake so Tinubu ya ci gaba da yi ko da kuwa ya bar mulki a tsakiyar shekarar nan da aka yi zabe a kasar nan.
A kalla jam'iyyun siyasa 30 ne suka janye wa dan takarar gwamna na jam'iyyar New Nigeria Peoples Party, NNPP, baya a jihar Ogun ana kwana biyu zaben gwamna.
Siyasar Najeriya
Samu kari