Siyasar Najeriya
Mai magana da yawun shugaban kasa, Malam Garba Shehu, yace da yawan Najeriya suna kewar Jonathan kuma kamar haka zasu so Buhari bayan 29 ga watan Mayu, 2023.
Yayin da ake dambarwa kan kujerar shugaban PDP na kasa, babbar kotun tarayya mai zama a Yola ta kwace kujerar ɗan majalisar dokokin jihar Adamawa kan abu 1.
Gwamnan jihar Ebonyi, David Umahi, ya shawarci zababben shugaban kasa kar ya bar Wike haka nan, ya jawo sa cikin tsakiyar gwamnatinsa domin yana da amfani.
Hukumar zabe mai zaman kanta INEC ta bayyana lokacin da za a kammala zaben gwamnoni da na 'yan majalisu a kasar, inda tace nan da watan Afrile ne za a gama.
Sanatan APC, Ministan Buhari, Mataimakin Gwamna sun lale N50m wajen sayen fam. Mutane da-dama sun biya N50m wajen sayen fam da nufin shiga takara a Jihohi uku.
Gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike, ya ce yana goyon bayan matakin da PDP ta ɗauka na dakatar da shugaban jam'iyya na ƙasa, Dr. Iyorchia Ayu, a jihar Benuwai.
Zababben gwamnan jihar Katsina Radda ya bayyana shirinsa idan aka rantsar dashi a matsayin gwamnan jihar Katsina a watan Mayu da ke tafe nan ba da jimawa ba.
Kungiyar Musulmai ta Al-Habibiyyah ta nemi Tinubu ya mai da hankalinsa ga samar da abinci da yakar takauci a Najeriya. Kungiyar ta yaba wa Tinubu da nasararsa.
Wani dogon rahoto ya tattaro duka matan da suka yi nasara a zaben majalisar dokoki da INEC ta shirya a zaben bana, su na masu jiran gado a watan Yunin 2023.
Siyasar Najeriya
Samu kari