Siyasar Najeriya
Shahararren Gwamna a Arewa ya karyata zargin cin dunduniyar zababben Gwamnan da ya ci zabe. Mai girma Gwamna mai shirin barin-mulki ya tona masu hada rikici.
Kotun sauraron ƙorafe-ƙorafen da suka shafi zaben gwamnan jihar Ribas ta kori ƙarar jam'iyyar APC bayan lauyanta ya roki Kotu ta cire jam'iyyar daga cikin.
Dan takarar gwamna a inuwar PDP, Sanata Dino Melaye, ya shiga tasku yayin da gwamnan Kogi ya tarbi gungun masu sauya sheƙa daga karamar hukuma ɗaya a Kogi.
Zababben ɗan majalisar wakilan tarayya a inuwar NNPP mai kayan daɗi, Abdulmumini Jibrin, ya ce Tinubu ya gana da Kwankwaso ne saboda haɗin kan kasa da ci gaba.
Gwamnan jihar Kaduna Nasir Ahmed El-Rufa'i ya bayyana cewa hankalin shi ya tashi kan yadda aka yi amfani da kuɗi wajen siyan ƙuri'u a lokacin babban zaɓen 2023.
Gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasiru El-Rufai ya ce bai taba cin kudin talakawan jiharsa ba don haka zai iya rantsewa da Alkuriani idan hakan ya taso a gaba.
Attajiran Najeriya sun bayyana sayen kwafin littatafan da aka buga da ke ba da tarihin Buhari a kan kudin da bai gaza N500m ba. An fadi wadanda suka saye su.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya kori babban daraktan FAAN Rabiu inda ya zabo wani daga cikin shugabannin hukumar ya ba shi shugabancin don ci gaba da yi.
Ana ci gaba da shari'a tsakanin Peter Obi, Atiku Abubakar da Bola Tinubu a kotun zabe bayan kammala zaben shugaban kasa a Najeriya cikin watan Faburairun bana.
Siyasar Najeriya
Samu kari