Siyasar Najeriya
Kashim Shettima ya bayyana cewa, Tinubu ba zai iya mayar da Najeriya ta koma kasa ta Musulmai ba saboda matarsa ma ba Musulma bace balle a yi tunanin haka.
Gwamnan jihar Kaduna mai jiran gado, sanata Uba Sani, ya sha alwashin kammala ayyukan da gwamnan jihar mai barin gado, Nasir El-Rufai, ya fara bai kammala ba.
Gwamnan jihar Yobe Mai Mala Buni ya bayyana yiwa fursunoni 115 afuwa biyo bayan nazari mai zurfi kan cunkoson da ke yawan faruwa a gidajen yarin kasa Najeriya.
Yayin da ya rage awanni 48 gabannin rantsar da sabon shugaban kasa a Najeriya, majalisar dattawan Najeriya ta shiga zaman gaggawa a zaurenta da ke birnin Abuja.
Gwamna Dapo Abiodun na jihar Ogun, ya sallami baki ɗaya mambobin majalisar zartaswan jiharsa gabanin ranar rantsarwa, ya ce za su amshu kyauta ta musamman.
Sanata Smart Adeyemi daga jihar Kogi, ya shawarci Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ya ɗauki mataki kan gwamnan CBN, Godwin Emefiele da sauran masu hannu a canjin kudi.
Gwamnan jihar Gombe, Muhammad Inuwa Yahaya, ya rushe majalisar zartarwan jiharsa, ya ce duk wanda ya masa laifi ya yafe masa, sannan kuma ya roki su yafe masa.
Shugaban kasa, Muhammadu Buhari, ya ce kullum yana kirga ragowar ranakun da suka rage masa a ofis domin ya ƙosa ya mika ragamar mulki ga zababben shugaban ƙasa.
Gwamna Abdullahi Sule na jihar Nasarawa ya bayyana cewa ya samu labarin yadda wasu daga cikin mambobin majalisarsa suka yaƙe shi a lokacin babban zaben 2023.
Siyasar Najeriya
Samu kari