Siyasar Najeriya
Jam'iyyar APC reshen jihar Osun ta dauki matakin dakatarwa kan wasu mambobinta 26 da ake zargin da cin amana da kuma raba kan jam'iyya bayan korar wasu 84.
Festus Keyamo, Ministan Sufurin Jiragen Saman Najeriya ya sanar da dakatar da aikin samar da jiragen saman Najeriya wanda aka fara yi a gwamnatin Shugaba Buhari
Jigon NNPP kuma ɗaya daga cikin shugabanninta na ƙasa, Robert ya bayyana cewa har yau Kwankwaso mamba ne a jam'iyyar domin BoT bai isa ya dakatar da shi ba.
Babbar Kotun jihar Benuwai mai zama a Gboko ta yi fatali da ƙarar da ake nemi ta bada umarnin maida Iyorchia Ayu kujerarsa ta shugaban jam'iyyar PDP na ƙasa.
Gwamna Umar Namadi na jihar Jigawa ya bayyana shirin gwamnatin wajen buɗe wa jama'a hanyoyin samun arziki domin dogaro da kansu cikin shekaru hudu masu zuwa.
Daniel Bwala, hadimin Atiku Abubakar, ya bayyana cewa ba dakatar da ministan Abuja, Nyesom Wike kawai PDP za ta yi ba, har ma da korarsa daga cikin jam’iyyar.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya yi ganawar sirri da tsohon gwamnan jihar Zamfara, Sanata Abdul'aziz Yari a fadar shugaban ƙasa da ke Abuja ranar Alhamus.
Minista babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya magantu kan shirinsa na gaba idan kotu ta ƙwace nasarar da shugaban ƙasa Bola Tinubu ya samu a zaɓen 2023.
Jigon jam'iyyar SDP ya bayyana yadda shugaban kasa Tinubu ke maimaita irin matsalolin da Buhari ya samu a kwanakinsa na mulki, yace ya kamata a samu mafita.
Siyasar Najeriya
Samu kari