Siyasar Najeriya
An bayyana yadda aka garkame gidan rediyo da talabijin na AIT da RayPower a jihar Rivers bayan da aka samu sabani tsakanin gwamnatin jihar da kuma kamfanin.
Rahoton da muke samu daga gidan gwamnati ya bayyana yadda aka sanar da yiwuwar tafiyar Bola Ahmad Tinubu zuwa kasar waje a ranar Litinin mai zuwan nan; gobe.
'Yan Nijar sun yi zanga-zangar nuna adawa da ci gaba da zaman sojojin Faransa a cikin kasarsu, inda suka nemi a fice musu daga kasa cikin kankanin lokacin.
An yi babban rashi a jihar Kano yayin da jigo a jam'iyyar APC, Dakta Muhammad Bello Al-Adam ya riga mu gidan gaskiya a kasar Indiya bayan ya sha fama da jinya.
Tsohon sanatan Oyo ta Kudu ya caccaki ɗan takarar shugaban ƙasa na jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar, bisa ƙalubalantar nasarar shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu.
Tsohon gwamnan Kano Ganduje ya bayyana shirinsa game da abin da yake so ya yi a zaben da ke tafe na jihar Kogi a watan Nuwamban wannan shekarar da muke ciki.
Sabon shugaban APC na kasa ya bayyana shirin jam'iyyar na yadda zai kawo sabuwar cibiyar nazarin siyasa nan ba da jimawa ba. Ya fadi hakan ne a wani taron kasa.
Yanzu muke samun labarin yadda KAROTA ta yi ram da wasu kayayyakin da aka shigo dasu jihar Kano, inda aka kama kayayyakin a kokarin batar dasu a cikin birnin.
Shugaban APC na ƙasa, Abdullahi Umar Ganduje, ya bayyana cewa jam'iyyar zafa kafa ofisoshi a kowace gunduma da ke Najeriya domin matsar da ita kusa da al'umma.
Siyasar Najeriya
Samu kari