Siyasar Najeriya
Karamin ministan kwadago, Festus Keyamo, ya shawarci zababben shugaban kasa Bola Tinubu ya fara aiki don cika alkawurran da ya dauka da zarar an rantsar da shi
Babbar jam'iyyar adawa ta ƙasa PDP ta sake wayar gari cikin sabon rikici bayan umarnin babbar Kotu na dakatar da Ayu daga ayyana kansa a matsayin shugaban PDP.
Gwamnan jihar Ebonyi na jam'iyyar APC, David Umahi, ga bayyana dalilansa da ya sa yake ganin Iyorchia Ayu ya taimakai APC da Bola Tinubu a zaben da aka kammala.
Yayin da ake ta kace-nace kan batun dakatarda shugaban jam'iyyar PDP na ƙasa, wata babbar kotu mai zama a Makurdi ta taba gardama kan makomar Iyorchia Ayu.
Mai magana da yawun shugaban kasa, Malam Garba Shehu, yace da yawan Najeriya suna kewar Jonathan kuma kamar haka zasu so Buhari bayan 29 ga watan Mayu, 2023.
Yayin da ake dambarwa kan kujerar shugaban PDP na kasa, babbar kotun tarayya mai zama a Yola ta kwace kujerar ɗan majalisar dokokin jihar Adamawa kan abu 1.
Gwamnan jihar Ebonyi, David Umahi, ya shawarci zababben shugaban kasa kar ya bar Wike haka nan, ya jawo sa cikin tsakiyar gwamnatinsa domin yana da amfani.
Hukumar zabe mai zaman kanta INEC ta bayyana lokacin da za a kammala zaben gwamnoni da na 'yan majalisu a kasar, inda tace nan da watan Afrile ne za a gama.
Sanatan APC, Ministan Buhari, Mataimakin Gwamna sun lale N50m wajen sayen fam. Mutane da-dama sun biya N50m wajen sayen fam da nufin shiga takara a Jihohi uku.
Siyasar Najeriya
Samu kari