Siyasar Najeriya
Wani rikici ya barke tsakanin 'yan jam'iyyar APC da PDP a jihar Ribas. Hakan ya kai ga jami'in tsaro ya dirkawa wani dan PDP bindige, inda ya samu wani rauni.
Yayin da shugaban kasa Muhammadu Buhari ke shirin barin ofis, hukumar CCB ta bukaci su bayyana adadin kadarorin da suke dashi don kubuta daga alamar rashawa.
Gwamnan Kano ya ce azarbabin Abba Kabir Yusuf ya nuna bai san inda ya dosa ba. Abba Gida Gida ya yi wa Abdullahi Ganduje raddi duk da bai jin dadin katsalandan.
A zaben da aka yi a bana, duk da jam’iyyarsa ta PDP ba tayi nasara a Abia ba, Okezie Ikpeazu ya bada shawarar a hakura da zuwa kotu domin ayi shari’a da LP.
Abdullahi Ganduje, gwamnan jihar Kano ya kafa babban kwamiti mai mambobi 17 na mika mulki ga gwamnatin Abba Kabir Yusuf mai jiran gado, SSG na jagoran kwamitin.
Kasashen Cuba, Nicaragua da Kungiyar kasashe masu tasowa wato D8 sun taya zababben shugaban kasar Najeriya, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, murnar lashe zaben 2023.
Sagir Koki, zababben dan majalisar Kano mai wakiltar Kano Municipal ya kwaikwayi maganar Peter Obi, dan takarar shugaban kasa na LP yayin hirarsa da Oyedepo.
Bishop David Oyedepo, mammallakin cocin Living Faith ya magantu kan hirar wayarsa da Peter Obi dan takarar jam'iyyar Labour yana mai cewa ba ya yi wa kowa kamfe
Yayin da zaben jihar Kogi ke karatowa, akwai jerin mutum uku da ya kamata ku sani da ke son maye gurbin gwamnan mai ci da zai sauka nan ba da jimawa ba a jihar.
Siyasar Najeriya
Samu kari