Siyasar Najeriya
Gwamnatin jihar Delta ta fito fili ta yi magana kan rahotannin da ke yawa cewa kotu ta ƙwace nasarar da gwamna Sheriff Oborevwori ya samu a zaɓen gwamnan jihar.
Koditen kamfen Peter Obi a zaben shugaban kasar da aka kammala, Mista Morris, ya tattara ya koma jam'iyyar PDP kuma ya ayyana goyon baya ga gwamna Douye Diri.
Shugaban cocin Glorious Mount of Possibility Church, Fasto David Elijah, ya ja kunnen ɗan takarar shugaban ƙasa, na jam'iyyar Labour Party (LP), Peter Obi.
Gwamnatin jihar Kano karkashin jagorancin gwamna Abba Kabir Yusuf ta sallami babban darektan Asibitin Hasiya Bayero bisa zargin gaza aiwatar da tsarukanta.
An kori mambobin jam’iyyar All Progressives Congress (APC) 84 wadanda ke biyayya ga tsohon gwamnan jihar Osun, Rauf Aregbesola, kan cin dunduniyar jam’iyya.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya nada wasu manyan jiga-jigan jam'iyyar PDP a cikin gwamnatinsa, ciki harda ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya ƙalubalanci shugbannin jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP), idan sun isa su ɗauki hukunci a kansa.
A yanzu babu jituwa tsakanin Gwamna Godwin Obaseki na jihar Edo da Philip Shaibu. Mun tattaro inda aka samu irin wannan rigima saboda sabanin siyasa a tarihi.
Tsohon gwamnan Ribas kuma ministan babbar birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya jaddada cewa har yanzun shi mamba ne a jam'iyyar PDP amma yana tare da Tinubu.
Siyasar Najeriya
Samu kari