Siyasar Najeriya
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya sake naɗa mutum biyu a matsayin mambobin majalisar gudanarwa ta hukumar kwanstam ta kasa na tsawon shekara huɗu.
An samu tashin hankali a Kano, yayin da magoya bayan jam'iyyar NNPP suka yi gangamin salloli da addu'o'i duk da gargadin 'yan sanda na kar su yi hakan.
A ranar Jumu'a 24 ga watan Nuwamba, 2023, kotun ɗaukaka kara mai zama a Legas ta tabbatar da nasarar Gwamna Francis Nwifuru na jam'iyyar APC a Ebonyi.
Kotun ɗaukaka ƙara mai zama a Abuja ta yi fatali da ƙarar Isah Ashiru Kudan da jam'iyyar PDP, waɗanda suka ɗaukaka ƙara suna kalubalantar nasarar Malam Uba Sani.
Gwamnan jihar Ogun, Prince Dapo Abiodun, ya samu nasara a Kotun ɗaukaka kara mai zama a jihar Legas kan karar zaben gwamnan da aka yi a watan Maris, 2023.
Yan majalisar dokokin jihar Ondo sun shirya zama na musamman yau Jumu'a kuma da yiwuwar zasu ayyana mataimakin gwamna a matsayin muƙaddashin gwamnan jihar.
Shugaban jam'iyyar PDP na jihar Ribas, Desmond Akawor, ya haƙura da muƙaminsa na jam'iyya bayan shugaban ƙasa Tinubu ya naɗa shi babban muƙamin tarayya.
Tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan ya ziyarci shugaban jam'iyyar APC ta kasa, Dakta Abdullahi Umar Ganduje a yau Juma'a 24 ga watan Nuwamba a Abuja.
Gwamnonin jam'iyyar PDP sun bayyana yaƙinin cewa kotun koli zata yi wa gwamna Lawal na Zamfara da Mutfwanga na Filato bayan tsige su a kotun daukaka kara.
Siyasar Najeriya
Samu kari