Siyasar Najeriya
Jam'iyyar APC ta kara kawo ruɗani a fagen siysar Najeriya yayin da aka ga sunan tsohon gwamnan Ribas, Nyesom Wike, a kwamitin kamfen APC na jihar Bayelsa .
Shugaban jam'iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP) na jihar Kano, ya ƙaryata labarin dakatar da ɗan takarar shugaban ƙasa na jam'iyyar, Rabiu Musa Kwankwaso.
Har yanzu Bola Ahmed Tinubu, shugaban ƙasar Najeriya bai naɗa ministoci biyu ba a wasu ma'aikatu masu matuƙar muhimmanci duk da ya rantsar da ministoci 45.
Mataimakin shugaban majalisar dattawa, Sanata Barau Jibrin, ya bada tallafin karatu na naira dubu 50,000 ga ɗalibai 628 da ke karatu a jami'ar BUK da ke Kano.
Wasu yan daba da haɗin guiwar 'yan sanda sun farfasa hedkwatar jam'iyyar Labour Party ta jihar Imo yayin da ake tunkarar zaben gwamna a watan Nuwamba, 2023.
Gwamna Godwin Obaseki na jihar Edo ya rushe ma'aikatan midiya da ke aiki a ofishin mataimakin gwamna, Philip Shaibu sabida halayyyar da suka nuna a wurin taro.
Siyasar Kano ta kata daukar zafi yayin da APC ta roƙi mambobinta su tashi da azumi da kuma addu'ar Allah ya ba jam'iyyar nasara a kotun sauraron karar zabe.
Matakmakin gwamnan jihar Edo, Phillip Shaibu, ya ja tawagarsa sun bar wurin taron da gwamnatin Edo ta shirya bayan taƙaddamar da ta auku wajen shiga wurin.
Shugaban LP na ƙasa, Julius Abure, ya bayyana cewa yana da yaƙinin kotun sauraron ƙararrakin zaɓe za ta ayyana Peter Obi a matsayin shugaban ƙasa na halas.
Siyasar Najeriya
Samu kari