Siyasar Najeriya
Shugaban jam'iyyar Peoples Democratic Party na jihar Rivers, Chukwuma Aaron, ya yi magana kan iƙirarin cewa Shugaba Tinubu ya tilasta Gwamna Fubara sa hannu.
Babbar jam'iyyar adawa ta ƙara shiga sabon kace-nace bayan tsohon gwamnan Jigawa, Sule Lamido, ya tsoma baki a rikicin siyasar jihar Ribas wanda aka warware.
Rikici na neman barkewa tsakanin ƴan majalisar tarayya na jihar Benuwai da Gwamna Hyacinth Alia, sun zargi gwamnan da mulkin kama karya da ruguza APC.
Wasu gungun masu zanga-zanga sun mamaye gidan gwamnatin jihar Ribas da ke Fatakwal kan batun yarjejeniya 8 da Gwamna Fubara ya rattaɓa hannu a Villa.
Babbar jam'iyyar adawa ta ƙasa ta fara cike guraben da ta rasa a kwamitin gudanarwa na jihar Imo wata ɗaya bayan kammala zaben gwamnan da aka yi a Nuwamba.
Gwamna Peter Mbah na jihar Enugu ya yabawa kotun koli bisa hukuncin da ta yanke wanda ya tabbatar masa da nasara a zaben gwamna na 18 ga watan Maris, 2023.
Gwamna Alia Hyacinth na jihar Benue ya yi martani kan zargin mulkin kama-karya da 'yan Majalisun Tarayya a jihar Benue inda ya ce shi ya taimakawa APC ta ci mulki.
A nazarinmu na shekarar 2023, mun duba 'yan siyasan da za a dade ana jinjina masu a Najeriya. A ciki akwai Rabiu Kwankwaso da Peter Obi da su ka nemi mulki.
Kotun koli ta kawo karshen taƙadda kan nasarar Gwamna Peter Mbah na jam'iyyar PDP a zaben gwamnan jihar Enugu da aka yi ranar 18 ga watan Maris, 2023.
Siyasar Najeriya
Samu kari