Sabon Farashin Man Fetur
Za a ji hasashen farashin da fetur zai koma idan aka gyara matatun kasa. Gwamnati za ta daina biyan kudin jirgi da na sauke kaya idan aka daina zuwa kasar waje.
Hukumar Kididdiga ta Kasa (NBS) ta fitar da jerin jihohin da suka fi fuskantar hauhawan farashin kayayyaki fiye da sauran jihohin Najeriya dalilin wasu matakai.
A yau Laraba 2 ga watan Agusta ne Kungiyar Kwadago na Najeriya NLC ta fara gudanar da zanga-zanga a sassan Najeriya biyo bayan cire tallafin mai da Tinubu ya yi
Kunguyar kwadago ta ƙasa NLC ta caccaki ikirarin shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, na tara naira Tiriliyan ɗaya cikin watanni biyu da cire tallafin man fetur.
Hukumar kwadago ta Najeriya (NLC), ta bayyana cewa ta na bukatar a kara mafi karancin albashin ma'aikata zuwa 200k, sannan a sauko da farashin litar man fetur.
Watanni biyu da zama Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu yana fuskantar fushin a'ummarsa. Mutane sun yi watsi da Gwamna, an fara zanga-zanga a jihar Kano.
Kungiyar kwadugo ta ƙasa NLC ta ce zata sake komawa da mutanen da take wakilta su kara tattauna wa domin ɗaukar matsaya kan zanga-zangar da za a fara gobe.
Kungiyar dillalan man fetur mai zaman kanta ta Najeriya (IPMAN), ta ce karɓar na goro da jami'an DSS na 'yan sanda ke yi a hannun masu jigilar man fetur na dag.
Gwamnan jihar Borno ya shirya tallafawa mabuƙata sama da mutum 1.8m a jihar Borno. Gwamnan ya ƙaddamar da sabon rabon tallafi wanda mabuƙata 1.8m za su amfana.
Sabon Farashin Man Fetur
Samu kari