Sabon Farashin Man Fetur
Gamayyar limaman majami'u a Najeriya sun bayyana cewa idan ba a dauki matakai masu tsauri ba akan cire tallafin mai to tabbas kasar Najeriya za ta ruguje a kusa
Wani hazikin dan kasuwa ya shigo da kekuna don siyar da su ga yan Najeriya da ke neman wasu hanyoyin zirga-zirga saboda tashin gauron zabi da man fetur ya yi.
Kayayyakin amfani na yau da kullum musamman ma dai kayan abinci sun yi tashin gwauron zabi a Najeriya. Hakan dai na da nasaba da tsadar man fetur da aka samu.
A yayin da 'yan Najeriya ke cikin wani yanayi na tsadar rayuwa, an ba su shawarin yadda za su kare kansu daga aukuwar ta'addanci a kansu ko kuma na kusa dasu.
Wani mutumi ya aika sakon gargadi ga mutanen da ke mayar da motocinsu zuwa masu amfani da iskar gas yayin da ya bayyana halin da tsinci kansa a babban titi.
Wata mata ta yi korafi ba kadan ba bayan ta yi amfani da iskar gas 12kg a janaretonta cikin awanni 7 kacal. Bidiyon ya yadu a TikTok inda ta ce gara man fetur.
Fitaccen ɗan wasan ƙwallon ƙafa Ahmed Musa, ya bayyana cewa ya rage farashin litar fetur a gidan mansa dake Kano ne domin ragewa 'yan Najeriya raɗaɗin da suka.
Hukumar Kididdiga ta Kasa (NBS) ta bayyana cewa jihohin Arewacin Najeriya sun fi shiga matsi tun bayan cire tallafin mai da Shugaba Bola Tinubu ya yi a kasar.
Wani fitaccen Malamin coci a jihar Legas, Prophet Elijah Bamidele, ya bayyana cewa duk ɓaɓatun da ake na tsadar litar man fetur nan gaba zata sauko ta dawo N50.
Sabon Farashin Man Fetur
Samu kari