Sabon Farashin Man Fetur
Kamfanin mai na ƙasa (NNPCL) ya musanta rahoton da ke yawo cewa an samu ragi a farashin man fetur da dizal a gidajen man kamfanin da na yan kasuwa a Najeriya.
Rahotanni na nuni da cewa wasu gidajen mai a jihar Enugu sun rage farashin litar fetur daga N720 zuwa N660 sakamakon wani mataki da NNPLC ya ɗauka.
Wani jigo a jam'iyyar APC, Olatunbosun Oyintiloye, ya bukaci shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, da ya yi wani abu akan tsadar iskar gas da ake fama da ita.
An bayyana jihohin Najeriya da suka fi shan tsadar man fetur a Najeriya, duba da yadda farashin ya tashi a gidajen mai a cikin watan da ya gabata.
Kamfanin NNPCL ya ce nan da mako biyu matatar mai ta garin Fatakwal, jihar Rivers za ta fara aikin tace mai yayin da yake shirin daina shigo da fetur kasar.
Sabanin wani rubutu da aka dinga yadawa a yanar gizo kan ba matasa tallafin N500,000, gwamnatin tarayya karkashin Bola Tinubu ba ta da wannan shirin.
Ana fargabar litar fetur za ta haura N600 a NNPC sakamakon karuwar kudin sauke man fetur da a yanzu ya haura N1,400, da kuma faduwar darajar Naira.
Ga dukkan alamu ƙarancin mai ka iya ƙara jefa mazauna birnin tarayya Abuja cikin wahala yayin da aka wayi gari da dogayen layuka a gidajen mai ranar Jumu'a.
Kungiyar dillalan man fetur (IPMAN) ta bayyana cewa tana tattaunawa da gwamnatin tarayya domin fara sayar da gas din CNG domin rage wahalar man fetur.
Sabon Farashin Man Fetur
Samu kari