Sabon Farashin Man Fetur
Gwamnonin PDP sun ce Najeriya za ta bi tafarkin kasar Venezuela ko Bola Tinubu ya tashi tsaye. Gwamnonin PDP sun ce a nemawa al’umma mafitar kangin tattalin arziki.
Tsohon gwamnan jihar Bauchi, Isa Yuguda, ya ce wasu gurbatattun ‘yan siyasa ne suka haifar da faduwar darajar Naira a kasuwar duniya ta hanyar boye kudin a gidajesu.
Kamfanonin DisCos sun samu sama da Naira biliyan 100 ta hanyar yi wa mutane karfa-karfa. Gwamnatin tarayya ta na sa ido a kan yadda ake cin kudin lantarki.
Itse Sagay yana sa ran gwamnatin Bola Tinubu za ta kawo gyara a Najeriya amma Mai ba Shugaba Buhari shawara ya bayyana kuskuren Shugaba Tinubu a ofis.
Watsar da tsarin tallafin fetur ya jawo yunwa da wahalar rayuwa. Ministocin kasafi da na aikin gona su ka yi wa Sanatoci bayanin nan a majalisar dattawa.
Kamfanin mai na ƙasa watau NNPCL ya ce babu wani shiri a ƙasa na ƙara tsadar farashin litar man fetur (PMS) kamar yadda wasu ke tunani a Najeriya.
Don ɓullo da tsare-tsare da za su taimaka wajen rage tsadar farashin iskar gas, gwamnatin tarayya ta gana da wasu manyan masu ruwa da tsaki a masana'antar.
Za a ji yadda sabon tsarin CBN zai jawo karin tsadar kaya a Najeriya. Wani malamin makaranta kuma masanin tattalin arziki ya fada mana illar tashin farashin Dala.
Ma’aikatan gine-gine sun tafi yajin-aikin kwana 3 daga yau. Kungiyoyi sun ce rayuwa tayi wahala amma an bar su cikin kunci tuni wasu gwamnatoci sun yi karin albashi.
Sabon Farashin Man Fetur
Samu kari