Labaran Rasha
Gwamnatin tarayya ta sake rattaba hannu da sojojin kasar Rasha domin dakile ta'addanci a kasar. Wannan na zuwa ne bayan shekaru 20 na karewar yarjejeniyar farko
Shugaban kasar Amurka, Joe Biden, a ranar Alhamis ya sanar da korar jakadun kasar Rasha 10 daga Amurka a yayin da kasar ke aiwatar da sabbin matakan hukunci bay
Wata budurwa, yar jihar Edo, Florence Abu, mai sana'ar gyaran gashi ta magantu kan yadda faston cocinsu ya yaudare ta ya kai ta Rasha karuwanci a shekarar 2012.
Yawan surutu mara kan gado tare da daga murya ya yi sanadiyyar mutuwar wasu mutane biyar har lahira a kasar Rasha, bayan da wani mutumi yace sun dame shi.,
Kudin gangar mai ya yi kasa zuwa $22 a kasuwar Duniya. Kasashen OPEC irin su Najeriya. Angola, Aljeriya da Venezuela za su fi shan wahalar wannan mugun karyewa.
A jiya Asabar, Jami’an tsaro su ka samu Fitaccen Masanin tarihi Oleg Sokolov da jikin ‘Dalibarsa. Masanin Malamin ya kashe ‘Dalibarsa ya jefa hannuwanta a jakar goyo.
Shugaban kasar Rasha, Viladmir Putin ya bayyana cewa akalla mayakan kungiyar ta’addanci ta ISI guda 2,000 ne suka shiga cikin kungiyar ta’addanci ta Boko Haram domin kara musu karfi a shekarar 2018.
Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya tattauna da shugaban kasar Rasha Vladimir Putin ta wayar tarho, inda suka jima suna magana akan kasar Iran. A bayanin da fadar gwamnatin Kremlin ta kasar Rasha ta fitar ta sanar da cewa
Bayan harba akalla manyan missile 100, masu linzami kan karfin sa na soji, sansanonin hada makamai masu guba, da ma barikokin ajje makamai, da taimakon Rasha, asar ta harbo akalla 70 cikin dari na makaman da aka harbo, da irin nas
Labaran Rasha
Samu kari