Rikicin addini
Matthew Kukah, faston cocin Katolika na shiyyar jihar, ya ce Ubangiji bai yi kuskure ba da ya yi Najeriya a matsayin kasa daya mai mabanbantan mutane ba, The Ca
Shugaban gwwamnonin arewacin Najeriya, kuma gwamnan jihar Filato, Simon Lalong, ya zargi wasu yan siyasar ƙasar nan da rura wutar rikicin dake faruwa a jiharsa
Rikici tsakanin mazauna yankin Apa na karamar hukumar Ado na jihar Benue ya jawo rasa mutane tara, alamrin da ya kai ga sanya dokar hana fita a wani yankin Benu
Gwamnan Nasir El-Rufa'i na jihar Kaduna ya kafa majalisar tantance Malamai masu wa'azin addini a fadin jiharsa don tabbatar da cewa wanda ya cancanta kadai.
Biyo bayan zarge-zargen da ake yiwa Dr Pantami da goyon bayan ta'addanci, Sheikh Gumi ya bayyana ra'ayinsa game da Ministan. Yace kada 'yan Najeriya su yarda.
A wani sabon rikicin da ya balle na kabilanci a jihar Gombe, an kone gidaje akalla 50 a yankin Nyuwar na Jessu dake jihar ta Gombe. 'Yan bindiga sun kone gidaje
Wani shugaban Hausawa a jihar Imo ya wanke kugiyar IPOB da alhakin kashe Hausawa 7 mahauta a wani rikici a wani yankin na jihar ta Imo a makon da ya gabata.
Wasu tsagerun kungiyar mayakan ta'addanci na Biafra sun hallaka Hausawa sama 12 tare barnatar da dukiyoyi masu dunbun yawa a wani yankin jihar Imo a kudanci.
A martanin kungiyar Miyetti Allah game da yunkurin yankunan kudu na son raba kansu da Najeriya, kungiyar ta bayyana hakan a matsayin alfarma ga yankin arewa.
Rikicin addini
Samu kari