Rabiu Kwankwaso
Za a samu labari Makonni bayan haduwa da Peter Obi, Ango Abdullahi ya yi zama da Rabiu Kwankwaso. Gidan Magajin Rafin Zazzau da ke unguwar GRA ya cika a ranar.
Rahotanni sun bayyana cewa a kalla jami'an jam'iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP) guda hudu ne suka mutu a jihar Neja sakamakon hatsarin mota. Shugaban NNPP
Rabiu Kwankwaso da NNPP sun jimamin mutuwar wasu shugabannin NNPP a hadarin mota. Wani hadari ya rutsa da motar ‘Yan Jam’iyyar NNPP a titin Suleja-Lambata.
Dan takarar shugaban kasa a jam’iyyar NNPP, Sen. Rabiu Kwankwaso, ya bayyana Najeriya a matsayin kasa mai cike da rudani, inda ya ce ya binciki sama da mutane.
Rabiu Musa Kwankwaso ya gabatar da Isaac Idahosa babban dakin taro na ICC da ke garin Abuja inda ya caccaki gwamnatin APC da Muhammadu Buhari da yake kan mulki.
NNPP ta su Rabiu Kwankwaso ta na kara shiga Arewa maso gabas. Sanata Isa Hamma Misau ya bada sauya-shekarsa daga jam’iyyar APC mai mulki zuwa NNPP a makon nan.
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP) ya ce ya zabi Bishop Isaac Idahosa ya yi masa mataimaki ne
Jam’iyyar NNPP ta bayyana cewa dan takararta na shugaban kasa kuma tsohon gwamnan jihar Kano, Rabiu Kwankwaso, ya zabi Bishop Isaac Idahosa abokin takara..
Rabiu Kwankwaso ya karyata jita-jitar marawa APC baya a zabe mai zuwa. Kwamitin yakin neman zaben Kwankwaso ya fitar da jawabi na musamman ta bakin Muyi Fatosa.
Rabiu Kwankwaso
Samu kari