Rabiu Kwankwaso
Za ku ji alkawuran da Rabiu Kwankwaso ya yi wa Yan Najeriya a takardar manufofinsa. An fara ne daga hadin kai da kawo zaman lafiya zuwa bin doka da tsarin mulki
Rabiu Kwankwaso ya kaddamar da manufofinsa, zai maida hankali a kan harkar ilm, yace zai tsawaita wa’adin jarrabawar JAMB kuma ya magance rashin zuwa makaranta
Shugaban tafiyar Gawuna/Garo 2023 a Kano Central, Faizu Alfindiki, ya ce ya fita daga tafiyar Kwankwasiyya ne saboda an gina ta kan 'bautarwa da bauta' ne.
Dan takarar shugaban kasa na NNPP, Rabi’u Kwankwaso ya mika ta’aziyya ga shahararren mawakin Davido da budurwarsa, Chioma Rowland kan mutuwar dansu, Ifeanyi.
Kungiyar dattawan arewa ta yi kira ga ‘yan Najeriya da su latsa dukkan yan takarar shugaban kasa don jin yadda zasu magance matsalolin kasar idan aka zabe su.
Wani jigon jam'iyya mai kayan marmari a Kaduna, Alhaji Ahmes Tijjani, yace babu tantama Kwankwaso ne zai zama zakara a babban zaben 2023 dake tafe saboda w
Gabannin zaben 2023, Sanata Kashim Shettima, ya magantu a kan yiwuwar hadakarsu da dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar NNPP, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso.
Buba Galadima, tsohon mamba a kwamitin yardaddu na jam’iyyar APC,yace Rabiu Kwankwaso ne zai lashe zabe a dukkan jihohin arewa a zaben shugabancin kasa na 2023.
Ladipo Johnson, mai magana da yawun jam'iyyar NNPP ya bayyana cewa, dan takarar shugaban kasan jam'iyyar na da dalilansa na kin amsa gayyatar dattawan Arewa.
Rabiu Kwankwaso
Samu kari