Jam'iyyar PDP
An yi ta rade-radin cewa Ministan Abuja, Barista Nyesom Wike zai yi takara da Bola Tinubu a 2027 inda ya fito fili ya ƙaryata labarin da cewa ba zai taba yin haka ba
Gwamnan jihar Akwa Ibom, Umo Eno ya fusata yadda wasu kwamishinoni da sauran hadimansa ke watse masa a filin taro inda ya ce wannan rashin da'a ne.
Shugaban marasa rinjaye na Majalisar Dattawa, Abba Moro ya ce ƴan siyasar da ke sauya sheka daga PDP zuwa APC suna yin haka ne domin neman yafiya ta siyasa.
Tsohon dan takarar gwamnan jihar Legas na jam'iyyar PDP a zaben 2023, Abdul-Azeez Adeniran, ya bayyana cewa babu wanda ya isa ya hana tazarcen Bola Tinubu a 2027.
Shugaban majalisar dattawa, Sanata Godswill Akpabio, ya bayyana cewa babu jam'iyyun siyasa da za a samu a jihar Akwa Ibom a 2027. Ya ce PDP ta tarwatse.
An samu matsala a taron jin ra'ayin jama'a da aka yi a Rivers inda rikici ya ɓarke tsakanin magoya bayan Nyesom Wike da na dakataccen Gwamna Siminalayi Fubara.
Jagoran kabilar Igbo, Dr. Nwachukwu Anakwenze ya gargaɗi PDP da kada ta tsayar da Atiku Abubakar a 2027, yana cewa hakan zai jawo ta rasa jihohi da rusa jam’iyyar.
Wasu daga cikin sanatocin da aka zaba a karkashin jam'iyyar adawa ta PDP sun sauya sheka zuwa APC. Sun ba da mabambantan ra'ayoyi kan dalilansu na ficeqa daga PDP.
A wannan labarin, za ku ji cewa APC ta karyata ikirarin Atiku cewa ‘ya’yanta na cikin hadakar jam’iyyu da ke shirin kifar da Tinubu a 2027, ta ce siyasar ruɗu ce.
Jam'iyyar PDP
Samu kari