Jam'iyyar PDP
Saraki zai jagoranci kwamitin dinke barakar PDP. An ce kwamitin zai tabbatar da cewa an yi taron NEC da babban taron jam'iyyar cikin nasara don tunkarar 2027.
Gwamnan jihar Akwa Ibom, Fasto Umo Eno ya bayyana cewa jam'iyyun siyasa kamar APC da PDP ba su da bambanci domin duk manufarsu ɗaya a siyasar Najeriya.
Shugaban jam'iyyar APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje, ya bayyana PDP a matsayin jam'iyyar da ta mutu murus. Ganduje ya ce Sule Lamido na hanyar shiga APC.
Shugaban APC, Abdullahi Ganduje ya fuskanci suka kan kalamansa game da tsarin jam’iyya ɗaya; NNPP da kungiyoyin farar hula sun yi watsi da ra’ayin.
Tsohon gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido ya ce nan gaba kadan shugaban APC na kasa, Abdullahi Ganduje zai koma PDP idan APC ta wargaje kafin zaben 2027.
Bayan gwamnonin PDP sun maka Bola Tinubu a kotun koli kan dokar ta-ɓaci a Rivers, shugaban ya bukaci kotun koli ta yi watsi da karar da ke kalubalantarsa.
Wani babban jigo a jam'iyyar PDP a jihar Edo, Chief Tom Irehovbude, ya sauya sheka zuwa APC. Tsohon jigon na PDP ya koma APC ne tare da magoya bayansa.
Dan majalisar wakilai daga jihar Neja, Hon Adamu Lokoja, ya sauya sheka daga jam'iyyar PDP zuwa APC. Ya samu tarba daba shugabannin APC na jihar.
Yayin da jiga-jigan jam'iyyar adawa ke komawa APC, shugaban jam’iyyar APC, Abdullahi Ganduje, ya ce za a karbi sababbin sanatoci da suka sauya sheka a majalisa.
Jam'iyyar PDP
Samu kari