Jam'iyyar PDP
Gwamnatin Nyesom Wike ta rufe ofishin da Atiku yake kamfe a Ribas. Ana tuhumar Jam’iyyar PDP da kafa ofishin zabe wurin da za a rika addabar jama'a da hayaniya
'Yan sandan jihar Borno sun gurfanar da wasu mambobin jam'iyyar APC da PDP a jihar Borno bisa kama su da laifin tada zaune tsaye a lokacin gangamin kamfen.
Jam'iyyar People Demo PDP mai adawa a NIgeria tace kar shgaba Muhammadu Buhari yayce zaiyiwa dan takarar jam'iyyar APC kamhe, suna mai rokansa da yaje a zauna
Kotu dake zamanta a jihar Kano ta yanke hukunci kan gardamar da ake yi na kujerar takarar gwamnan na PDP a Kano, kotun ta kori Wali ta tabbatar da Mohd Abacha.
Kwamishinar masana'antu ta jihar Abiya, Olawengwa, ta bayyana cewa ta yi murabus daga gwamnati kuma ta sauya sheka zuwa jam'iyyar APGA saboda wasu dalilai.
Gwamnan jihar Benuwai, Samuel Ortom, ya roki al'ummar jiharsa su duba mutanen ɗa suka cancanta, waɗanda zasu taimaka masu ba wai jam'iyya ba a zaben 2023 .
Mai magana da yawun kwamitin yakin neman zaben jam'iyyar APC Fetus Kyamo yace ya kamata a binciki jam'iyyar adawa ta PDP ko kuma a gayyaceta wajen jami'ai.
Sakataren yada labaran PDP na kasa, Debo Ologunagba ya kira taron menama labarai, ya fada masu Bola Tinubu ya cewa APC dole a fita a nemi mulki ko za a mutu.
Wani mummunan hatsarin mota ya yi ajalin wani jigon jam'iyyar PDP a jihar Delta tare da Direbansa a hanyarsu ta zuwa wurin taron gangamin kamfe raɓar Laraba.
Jam'iyyar PDP
Samu kari