Jam'iyyar PDP
Shugaban Muhammadu Buhari ya tabbatar da bada ilimi mai nagarta shine abu kadai da zai kawo karshen matsalar Boko Haram da ta addabi yakin arewa maso gabas
Gwamna Nyesom Wike ya sake nanata cewa an saba doka a wajen zaben tsaida gwanin da ya ba Atiku Abubakar damar samun takara a jam’iyyar PDP a kan shi da wasunsu.
A farkon nan Asiwaju Bola Tinubu ya zauna da Gwamnonin Jihohin APC da kwamitin da ke taya shi yakin zabe saboda a ga yadda za a shiryawa zaben shugabancin kasa.
Gwamnann jihar Ondo Akeradulo Rotimi ya bukaci da yan Nigeria da masu fada aji da masu zabe da su taimaka wajen tabbatar da shugabancin kasar nan ya koma kudu
Gwamnan jihar Benue ya bayyana cewa, ba ya goyon bayan dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar PDP, Atiku ABubakar, kuma bai bayyana wanda yake marawa baya ba.
Gwamna Samuel Ortom na jihar Benue kuma daya cikin gwamonin G5 ya karyata cewa gwamonin G5 na goyon bayan takarar Atiku Abubakar a sirrance duk da rikicinsu.
Atiku Abubakar ya zauna da Manoman Arewa, ya shawo kan su, za su zabi Jam’iyyar PDP. Tsohuwar hadimar Goodluck Jonathan, Baraka Sani ta tara manoma a Kano.
Babbar jam'iyyar adawa a Najeriya, Peoples Democratic Party (PDP) ta kori tsohon dan takarar gwamnan jihar Zamfara, Hon. Ibrahim Shehu Bakauye kan cin amana.
Jami’an tsaron kasar Ingila sun yi karin-haske, sun ce ana binciken Raymond Dokpesi wanda aka kama a ranar Lahadi ne bisa zargin fyade tun a shekarar 2019.
Jam'iyyar PDP
Samu kari