Jam'iyyar PDP
Jami'an hukumar kula da shige da fice na kasar Amurka sun saki Raymond Dokpesi, mataimakin darakta janar na tawagar kamfen din Atiku, bayan tsaresa da suka yi.
Tsohon ministan harkokin Neja Delta, Sanata Godswil Akpabio, ya zargi wasu daga cikin shugabannin APC da ke cin amana suna yi wa PDP aiki a boye a Akwa Ibom.
Yayin da ya rage kwanaki 49 a fita fagen zaben shugaban kasa, jam'iyyar APC ta yi rashin daya daga kusoshin da suka raine ta tun a matakin farko a Kuros Riba.
Abba Bello Muhd, dan takarar majalisar tarayya na mazabun Birnin Kebbi, Bunza da Kalgo, karkashin jam'iyyar PDP ya riga mu gidan gaskiya. Ya rasu a ranar Juma'a
Rundunar tsaron jihar adamawa ta kara jami'an tsaro a ciki wajen babban birnin jihar Yola, gabanin zuwan shugaba Muhammadu Buhari bude yakin neman zaben Binani
Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar APC, Alhaji Bola Ahmed Tinubu yasha alwashin taimakawa matasa masu yin sabgar kirifto muddin yakai ga gaci a zaben 2023
Jaridar Vanguard ce ta bankwado yadda wasu mutane a wasu yankunan Nigeria ke karbar katin zabensu in sun biya kudi a ofishin, sabida yadda wajen yayi cunkoso
Dakta Daniel Bwala, mai magana da yawun kwamitin kamfen din Atiku-Okowa ya dage cewa wasu gwamnonin arewa na APC guda 11 da sanatoci fiye da 11 na wa Atiku aiki
An jika ma dan takarar gwamnan PDP aiki yayin da mai shari'a ya ce a gaggauta kamo shi, a kawo gaban kotu. An ba da umarnin kama shi ne saboda laifin ha'inci.
Jam'iyyar PDP
Samu kari