Jam'iyyar PDP
Jam'iyyar APC ta samu sabbin mambobi daga jam'iyyar PDP, inda akalla aka samu mutum 10,000 suka sauya sheka zuwa jam'iyyar APC mau mulkin jihar ta Arewaci.
Tsohon sanata Shehu Sani ya bayyana cewa, akwai alamu da suka faru da ke nuna cewa, ko da gwamnonin G5 sun taimakawa Atiku ba zai ci zabe ba a wannan shekarar.
Shehu Sani, tsohon sanata mai wakiltar Kaduna ta Tsakiya ya zolayi gwamnonin jam'iyyar PDP, na G5 kan cewa sun gaza taimakon su kansu balantana Atiku Abubakar.
Jam'iyyar Labour ta su Peter Obi ta hada kai da dan takarar gwamnan jam'iyyar PDP a jihar domin tabbatar da an lallasa APC a zaben gwamna da ke tafe a mako.
Kotu ta Musamman Da Aka Kafa Domin Sauraren Korafe Korafen Zaɓe Zata Soma Sauraren Koke-Koken INEC, Tinubu na APC, Obi na LP akan Kokarin Yiwa InEC bincike
Dino Melaye ya ce canjin kudi da aka fito da shi gabanin zabe ba yaudara ne. Mai magana da yawun Atiku-Okowa a jam’iyyar PDP ya ce sun kashe N400bn a kamfe.
Jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) ta samu gagarumin tagomashi a johar Kaduna ana dab da zaɓe, ƴan takarar gwamna bakwai sun koma bayan ɗan takarar ta.
Ɗan takarar shugaban ƙasa a ƙarƙashin jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) a zaɓen da ya gabata, Atiku Abubakar, yayi ƙarin haske kan zanga-zangar da suke.
Ibrahim Bello Mohammed yana cikin zababbun ‘yan majalisar wakilan tarayya a 2023. Matashin ya lashe zabe a PDP, zai tafi Majalisar Wakilai yana Mai Shekara 27.
Jam'iyyar PDP
Samu kari