Jam'iyyar PDP
Yayin da ake shirye-shirye zuwa zaɓen gwamnoni da mambobin majlisar jihohi a Najeriya, hadimin gwamna Umahi na jihar Ebonyi ya sauya sheka zuwa jam'iyyar PDP.
Volodymyr Zelenskyy, shugaban kasar Ukraine, ya shiga jerin shugabannin kasashen duniya da suka taya zababben shugaban Najeriya, Bola Tinubu, murnar cin zabe.
Abin Ban Nan Cike Yake da Takaici Cocin Gidan Gwamnati Ta Asoroko Za'a Rufe ta Na Tsawon Shekaru Hudu Batare da wani ya Shiga Yayi Bauta A cikinta ba - Okowa
Atiku Abubakar, dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar Peoples Democratic Party, PDP, a zaben 2023, ya ce jam'iyyar APC da kanta ta yarda akwai magudi a zabe.
Wasu kungiyoyin fafutuka guda biyu sun gudanar da bincike domin yin hasashen wanda zai lashe zaben gwamnonin Najeriya da za'a gudana a jihohin 28 wannan watan.
Kotun daukaka kara a Najeriya ya ce ya ba Atiku da Obi damar su duba dukkan takardun da aka yi amfani dasu wajen yin zaben shugaban kasa na wannan shekarar.
Tsohon gwamnan jihar Ekiti, Ayodele Fayose, ya karyata cewa ya fita daga jam'iyyar Peoples Democratic Party, PDP, duk da ya ce yana matukar girmama Bola Tinubu.
Jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) ta haɗe da wasu jam'iyyun adawa 9 a jihar Ogun domin kawo ƙarshen mulkin gwamnan APC, Dapo Abiodun a jihar ta Ogun.
Sanata mai wakiltar Bauchi ta Kudu a majalisar dattawa a ƙarƙashin inuwar jam'iyyar NNPP ya fice daga jam'iyyar zuwa PDP, bayan yasha kashi a zaɓen sanata.
Jam'iyyar PDP
Samu kari