Jam'iyyar PDP
Fitaccen malamin addini, Fasto Dakta Azehme Azena ya yi nasarar lashe zaben fidda gwani na jam’iyyar NNPP da aka gudanar a jihar yayin da ake shirin yin zabe.
Tsohon ɗan takarar gwamnan jihar Ogun a karkashin inuwar jam'iyyar PDP, Segun Showunmi, ya yi magana kan yiwuwar yin hadakar jam'iyyun adawa a 2027.
Yayin da ake shirye-shiryen zaben gwamnan jihar Edo, Abdullahi Ganduje ya sha alwashin samun nasara a zaben jihar Edo inda ya ce dan takararsu ya hadu.
Mai neman kujerar shugaban PDP na ƙasa, Dakta Segun ya bayyana cewa sheksrun Atiku Abubakar ba zasu hana shi neman takara a babban zaben 2024 ba.
Manyan jam'iyyun siyasa a jihar Edo sun tsayar da 'yan takarar da za su fafata a zaben gwamnan jihar Edo, wanda zai gudana a watan Oktoban shekarar 2024.
‘Yan sanda sun gurfanar da wasu mutum biyu a gaban Babbar Kotu kan zargin hadin baki don sace kanin gwamnan Bayelsa, Douye Diri tun a watan Nuwambar 2023.
Mataimakin gwamnan jihar Edo, Philip Shaibu, ya ayyana kansa a matsayin ɗan takara na halak a inuwar PDP, ya buƙaci Ighodalo ya taho su haɗa karfi da karfe.
Wani labari da ya yadu a soshiyal midiya ya yi ikirarin cewa hukumar EFCC ta gano kimanin dala miliyan 800 a gidan tsohon gwamnan Abia Okezie Ikpeazu. An yi bincike.
Wata mata daga cikin deleget ta haihu lami lafiya a Otal ɗin da ake aje su gabanin zuwa kaɗa kuri'a a zaben fidda ɗan takarar gwamna na PDP a jihar Edo.
Jam'iyyar PDP
Samu kari