Jam'iyyar PDP
Yayin da Gwamna Ademola Adeleke ke bayyana kansa a matsayin Musulmi kuma Kirista a lokaci guda, jam'iyyar APC da PDP sun gwabza kan ainihin addinin gwamnan.
Jam'iyyar PDP ta yi tashe musamman saboda yin shekaru 16 a jere tana kan mulki. Daga 1999 zuwa yau, akwai jihohin da har gobe PDP ce ta rike da su a matakin gwamna.
Yayin da ake shirye gudanar da zabuka a jihohin Edo da Ondo, Fasto Elijah Ayodele ya yi hasashen jami'yyar APC za ta doke PDP da sauran jam'iyyu.
Tsohon mamban majalisar tarayya, Farah Dagogo, ya bayyana cewa ya kamata Umar Damagum ya yi murabus daga shugabancin PDP nan take saboda kishin jam'iyya.
Wasu kwamishinoni biyu a jihar Ebonyi sun ba hamata iska ana tsaka da karɓar sabbin tuba daga jam'iyyar PDP zuwa ta APC mai mulkin jihar a jiya Alhamis.
Fadar Shugaban kasa ta ce ayyukan ci gaba da da take kawowa yan Najeriya ya shafe wanda PDP ta yi a shekaru 16 da ta yi tana mulki. Ta bata shawarwari
Shugaban jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) na kasa, Ambassada Umar Iliya Damagum, ya zargi jam'iyyar APC da kokarin kawo rudani a jam'iyyar adawan.
Yayin da rikicin jami'yyar PDP ke kara ƙamari, wata kungiya mai suna PDP Reform Vanguard ta bukaci dakatar da Nyesom Wike da kuma tumɓuke Umar Damagun.
Ɗan takarar gwamnan Kogi a zaben da aka gudanar a 2023, Sanata Dino Melaye ya caccaki tsohon gwamnan jihar Binuwai, Samuel Ortom kan goyon bayan Shugaba Tinubu.
Jam'iyyar PDP
Samu kari