Jam'iyyar PDP
Kungiyar 'yan majalisar jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) sun bukaci fusatattun 'ya'yan jam'iyyar da su janye kararrakin da suka shigar a kotu.
A Majalisar Dattawa akwai tsoffin gwamnonin 13 yayin da hudu daga cikinsu da wasu sanatici ba su gabatar da wani kudiri ba a Majalisar bayan shigowarsu.
Wasu miyagun ƴan bindigan daji sun je har ƙofar gidan sakataren jam'iyyar PdP na ƙaramar hukumar Tsafe a jihar Zamfara, Musa Ille, sun harbe shi har lahira.
Yayin da ake shirye-shiryen tunkarar zaben 2027, shugabannin jam'iyyar PDP da APC a Najeriya na fuskantar barazana bayan sanar da dakatar Abdullahi Umar Ganduje.
Mai bawa gwamnan Borno shawara ta nusamman ce, Fatima Muhammad Abbas, ta bayyana cewa El-Rufai ya je jihar Borno ne a bisa gayyata domin gabatar da lakca ta musamman
Jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) ta shirya gudanar da taron kwamitin zartaswa na kasa. Za a fafata tsakanin Atiku da Wike kan shugabancin jam'iyyar.
Yayin da ake shirye-shiryen gudanar da zabe a jihar Edo, miyagu sun farmaki dan takarar gwamna a jihar karkashin jam'iyyar LP, Olumide Akpata a ranar Juma'a.
Yayin da ake daf da gudanar da zabe a jihar Edo, jam'iyyar APC mai mulkin Najeriya ta yi babban kamu yayin da jiga-jigan jam'iyyar PDP suka sauya sheka.
Bayan Shugaba Bola Tinubu ya umarci gwamnoni su fara biyan kudin rage radadi ga ma'aikata, Gwamna Douye Diri na jihar Bayelsa ya amince da biyan N35,000.
Jam'iyyar PDP
Samu kari