Jam'iyyar PDP
Jigon jam'iyyar PDP, Segun Showunmi, ya bayyana cewa 'yan Najeriya bai kamata su dawo da jam'iyyar APC ba kan mulki duba da wahalar da aka sha a baya.
Gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara ya gwangwaje golan Super Eagles, Stanley Nwabali kyautar miliyan 20 tare da bai wa sauran tawagar naira miliyan 30.
wamnonin jam'iyyar PDP sun nemi gwamnatin jam'iyyar APC da ta yi murabus daga mulki idan har ba za ta iya magance tsadar rayuwa da ake fama da ita a kasar ba.
Jam’iyyar APC ta zo ta 3 yayin da ‘Dan sarkin Muri ya lashe zaben majalisar wakilan tarayya. Zababben ‘dan majalisar ya doke ‘yan takara goma wajen samun nasara.
Akalla magoya bayan manyan jam'iyyu huɗu 6,000 sun tattara komatsansu sun sauya sheƙa zuwa All Progressive Congress APC a birnin tarayya Abuja ranar Alhamis.
Gwamnan jihar Edo, Godwin Obaseki ya ki gaisawa da mataimakinsa, Philip Shaibu yayin taron rantsar da gwamnan Bayelsa, Diri Douye a birnin Yenagoa.
Wami tsohon dan majalisar wakilai wanda babaan jigo ne a jam'iyyar adawa ta PDP, Peter Ede, ya yi bankwana da jam'iyyar inda ya koma jam'iyyar APC a jihar Ebonyi.
Babbar jam'iyyar adawa ta ƙasa PDP ta tabbatar da tsohon shugaban majalisar dattawa, Sanata Wabara a matsayin shugaban kwamitin amintattu BoT na ƙasa.
Wasu ƙusoshin jam'iyyar PDP da Zenith Labour Party sun sauya sheƙa zuwa All Progressive Congress a jihar Ondo yayin da ake tunkarar zaben gwamnan jihar a 2024.
Jam'iyyar PDP
Samu kari