Rikicin PDP
Mun tattaro jerin Jihohi 7 da Peter Obi zai iya yi wa Atiku lahani a zaben shugaban kasa. Ya kamata Atiku Abubakar da PDP suyi hattara da Peter Obi a 2023.
Gwamnan Benue, Samuel Ortom, a ranar Laraba, ya yi kira ga dan takarar shugaban kasa na PDP, ya nemi afuwarsa da mutanen jiharsa kan maganganun da ya kansa da
Gwamna Samuel Ortom na jihar Benuwai yace idan har Atiku Abubakar bai nemi afuwa ba, mutanensa ba za su zabe shi ba a takarar shugabancin kasa da yake yi a 2023
Tsohon gwamnan jihar Ondo, Olusegun Mimiki, ya karyata rahoton dake yawo cewa ya karɓi mukami a tawagar yakin nemna zaben Atiku Abubakar, yace yana nan da Wike.
Gwamna Godwin Obaseki na jihar Edo ya ce Najeriya za ta rabe idan jam'iyyar All Progressives Congress (APC) ta ci zaben shugaban kasa na 2023, rahoton Daily Tru
Jagoran PDP Ya Bayyana Silar Sauya-Shekar Kwankwaso Zuwa Jam’iyyar NNPP. Muhammad Jamu yana zargin Gwamnan Sokoto ya taka rawar gani wajen rasa tsohon Gwamnan
Gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike, yace ba zai yi wa ɗan takarar shugaban kasa, Atiku Abubakar, yakin neman zabe ba saboda ya ɗauki makiyan Ribas a tawagarsa.
Za a ji Jam’iyyar APC mai mulki tana cigaba da rasa dinbin mabiya a jihar Katsina, ‘yan kwanaki kadan bayan Mustapha Muhammad Inuwa ya bar ta zuwa PDP mai adawa
Jam’iyyar PDP a jihare Ribas ta fara kamfen dinta na zaben 2023 a jihar ta hanyar sakin motoci dauke da hotunan yan takararta amma babu Atiku Abubakar a jiki.
Rikicin PDP
Samu kari