Rikicin PDP
Tsohon shugaban ƙasar Najeriya kuma jigo a PDP, Dakta Goodluck Ebele Jonathan, ya tafi ƙasar Nairobi, Kenya, domin halartar taron Nahiyar Africa ranar Asabar.
Jam'iyyar PDP ta yi sabbin shugabanni bayan zaben da wakilan jam'iyyar suka gudunar a yayin gudunar da taron gangaminta jiya Asabar a Abuja. An zabi sabbi 20.
Bayan yunkurin hana taron gangamin da tsohon shugaban jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP), Uche Secondus, yayi a kotu, akalla wakilai 3600 sun taru a Abuja
Tsohon shugaban jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP), Prince Uche Secondus, ya lashi takobin garzayawa kotun koli saboda rashin amincewarsa da hukuncin kotu
Ana ci gaba da taron gangamin jam'iyyar PDP a Abuja. An ga hotunan 'yan siyasa na neman tsayawa takarar kujerun siyasa daban-daban na sassan kasar nan baki days
Uche Secondus, dakataccen shugaban jam'iyyar People's Democratic Party, PDP, na ƙasa bai yi nasara ba a yunkurinsa na hana yin gangamin taron jam'iyyar na ƙasa,
Deliget sun fara dira birnin tarayya Abuja domin musharaka a taron gangamin jam'iyyar Peoples Democratic Party PDP da aka shirya yi ranar Asabar, 30 ga wata.
Kotun daukaka kara dake zaune a birnin Fatakwal, jihar Rivers ta yi watsi da tsohon shugaban jam'iyyar Peoples Democratic Party PDP, Uche Secondus, ya shigar.
Jam'iyyar PDP na shirin taron gangami a karshen mako, lamari na kara zama wani iri yayin da ake ci gaba da fuskantar kalubale daga bangarori da yawa na jam'iyya
Rikicin PDP
Samu kari