Jihar Osun
Osun - Akalla mutum biyu sun rasa rayukansu yayinda da dama suka jikkata a zaben deleget na jam'iyyar People’s Democratic Party PDP dake gudana a jihar Osun.
Jami'an hukumar tsaro da Amotekun reshen Jihar Ondo, ta kama wata babban mota a Iju, karamar hukumar Akure ta Arewa a jihar, dauke da maza kimanin 63 daga arewa
A ranar Laraba, Shugabannin jam'iyyar APC sun bawa gwamnan Jihar Osun, Adegboyega Oyetola kyautan takobi, banmi, taburma da ruwa daga rafin Oluminrin a matsayin
Ɗalibar dake karatu a sashin koyon harsunan Afirka na jami'ar Obafemi Awolawo, Ajibola Ayomikun, ta riga mu gidan gaskiya sanadiyyar faɗa wa ramin Bahaya .
Rahoton da muka samu daga jihar Osun, ya nuna cewa wasu 'yan ta'adda sun farmaki ofishin yaƙin neman zaɓe mallaki ln ministan cikin gida, Rauf Aregbesola .
Bola Oyebamiji, kwamishinan kudi na jihar Osun kuma mai sarautar Balogun Musulumi of Ikireland, ya dauka nauyin ginin sakateriyar kungiyar Kiristoci ta kasa.
Wata masifaffiyar mata ta illata ɗiyarta ta cikinta da ruwan zafi a jihar Osun, saboda ta aike ta kai niƙa ba ta je ba, a halin yanzun an damke ta tana tsare.
Wani Akeem Ogunnubi mai shekaru 42 ya bayyana yadda ya yi garkuwa da wani dan kasuwa a Sabo mai suna Bola cikin ranakun karshen mako, Vanguard ta ruwaito. Kwami
'Yan gidan fursuna hudu sun sheka lahira a gidan gyaran hali na Najeriya da ke yankin Kosere da ke Ile-Ife a wani yunkurin balle gidan jami'i daya ya jigata.
Jihar Osun
Samu kari