Nyesom Wike
Shugabancin jam'iyyar adawa ta peoples Democratic Party ta ta bukaci gwamna Nyesom Wike na Ribas da gwamnonin G-5 su zo su hada hannu don nasarar jam'iyyar.
An biya miliyoyin kudi domin a iya taron kamfe, Gwamnatin Ribas ta ki ba Atiku Abubakar dama. Gwamnatin Nyesom Wike ta yarda masu neman takara su yi kamfensu.
Shugaban babbar jam'iyyar hamayya ta kasa watau PDP, Dakta Iyorchia Ayu, ya musanta rahoton da ake yadawa cewa ya lallaba Patakwal wurin gwamna Nyesom Wike.
A yau Gwamnonin G5 da ke fada da Atiku Abubakar a PDP za su bayyana matsayarsu. Gwamnonin za su duba yadda siyasar Jiharsa ta ke tafiya ne kafin su tsaida wani
Gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike, yace ba gudu ba ja da baya duk zagin masu zagi da hantarar masu hantara ba zai sa ya sauya aniyarsa ba a zaben shugaban kasa.
Tsohon shugaban amintattun PDP, Sanata Walid Jibrin yace ko daya daga cikin mambobin tawagar G5 da ta kunshi gwamnoni 5 ba zai sauya sheka zuwa wani wuri ba.
Gwamonin G5 na jam'iyyar Peoples Democratic Party, PDP, sun dira Ibadan, babban birnin jihar Oyo, don kaddamar da kamfen din Gwamna Seyi Makinde na tazarce
Har yanzun an ata kai kawo domin lalubo bakin zaren da dinke varakar cikin gida da ta hana babbar jam'iyya zama lafiya, wata tsohuwar Minista ya sa baki a batun
Adawar ‘Yan G5 ba za ta hana Atiku Abubakar samun mulki ba. Sanata Dino Melaye yana ganin duk ‘Yan Jam’iyyar PDP har zuwa ‘Yan APC za su zabi Atiku ne a 2023.
Nyesom Wike
Samu kari