Nyesom Wike
Gwamna Emmanuel Udom kuma jagora a kwamitin yaƙin neman zaɓen Atiku Abubakar, yayi ganawar sirri da gwamna Wike da takwaran sa gwamna Ortom a birnin Fatakwal.
Gwamna Nyesom Wike ya sake caccakar da takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar kan ganawa da gwamnonin APC a sirri a kokarinsa na zawarcinsu.
Gwamnan jihar Sokoto, Aminu Waziri Tambuwal, ya bayyana lokacin da jam'iyyar PDP zata ɗauki mataki kan gwamna Wike na jihar Ribas da sauran ƴan tawagar G5.
Gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike, ya bayyana cewa har yanzu ba su cimma wata jarjejeniya ba da wani ɗan takarar shugaban ƙasa ba daga cikin ƴan takarar ba.
A zaman da Gwamnonin kungiyar G5 na PDP suka yi da APC, an ji ‘Yan G5 za su marawa Bola Tinubu baya da sharadin zai goyi bayan ‘yan takaran PDP a jihohinsu
Sanata Shehu Sani, tsohon sanatan Kaduna ta tsakiya ya shawarci Gwamna Nyesom Wike da sauran gwamnonin PDP na G-5 su hakura da goyi bayan Atiku Abubakar a 2023.
Za a ji abin da ya sa wasu daga cikin Gwamnonin PDP suka zauna da su Bola Tinubu, ‘Yan G5 sun yi wata haduwa da Tinubu da Jiga-jigan Jam’iyyar APC a kasar waje
Rikicin Peoples Democratic Party ya cabe tsakanin ‘Yan G5 da bangaren 'dan takara, Atiku Abubakar. Dokar PDP ta bada dama a hukunta wanda aka samu da laifi.
Yayin da ake dakon watan Janairu domin jin wanda gwamnonin G5 zasu mara wa baya. Wata majiya ta ce Bola Tinubu na APC zai sake zama da tsagin Wike a Turai.
Nyesom Wike
Samu kari