Yan wasan Kannywood
Fitacciyar jarumar masana'antar Kannywood, Rashida Adamu Abdullahi Mai Sa'a za ta auri sahibinta, Alhaji Aliyu Adamu, Sardaunan matasan Gwoza a tanar Asabar.
Fitaccen mawakin Hausa Shu'aibu Ahmed Abbas, wanda aka fi sani da Lilin Baba ya ziyarci malamin addinin Musulunci, Sheikh Ahmad Gumi. Ya ba da gudunmawa ga yan gaza.
A wata hira da aka yi da Farfesa Abdalla Uba Adamu ya na ganin nan gaba za a ji Dauda Kahutu watau Rarara ya na zagin Bola Ahmed Tinubu a wakokinsa.
Fitaccen jarumin fina-finan Hausa ta Kannywood, Sadiq Sani Sadiq ya karyata rade-radin cewa shi dan daba ne a baya. Ya ce shi dai ya yi aikin farauta da kuruciya.
Shahararren jarumi a masana’antar Kannywood, Sadiq Sani Sadiq, ya bayyana cewa yana fatan wannan sana’ar tasa ta yi sanadiyyar shigarsa gidan Aljanna.
Fitaccen mawaki Naira Marley zai yi kwanaki a daure saboda mutuwar Mohbad. Kakakin ‘yan sandan reshen jihar Legas, SP Benjamin Hundeyin ya sanar da wannan.
Jarumar Radeeya Ismail ta bayyana cewa jarumi Ali Nuhu ne kaɗai za ta iya aura daga cikin gaba ɗaya jaruman da ke masana'antar finafinai ta Kannywood.
Tsohuwar jarumar Kannywood wacce aka fi sani da Sayyada Sadiya Haruna a TikTok, ta kai ƙarar mijinta G-Fresh ƙara a gaban kotu tana neman a raba aurensu.
Allah ya yi wa mahaifiyar shugaban hukumar tace fina-finai ta jihar Kano kuma babban jarumin masana’antar shirya fina-finan Hausa, Abba El-Mustapha rasuwa.
Yan wasan Kannywood
Samu kari