Majalisar dattawan Najeriya
Ministar harkokin mata ta Najeriya, Imaan Suleiman Ibrahim ta bayyana cewa ma'aikatarta za ta shiga tsakani domin sasanta rikicin Akpabio da Sanata Natasha.
Yayin da gwamna Bala Mohammed zai kammala mulkinsa a 2027, Sanata Ahmed Abdul Ningi ya bayyana niyyarsa ta tsayawa takarar gwamnan Bauchi a 2027 karkashin PDP.
Shugaban jam'iyyar NNPP, Hashimu Dungurawa ya bayyana cewa suna sane da rikicin da ke kokarin kunno kai a tsakanin Sanusi Bature Dawakin Tofa da dan majalisa.
Sanata mai wakiltar Kudancin Katsina, Dandutse Mohammed Muntari, ya shawarci majalisar dattawa da kada ta amince da rage ko soke dakatarwar da aka yi wa Natasha.
Natasha Akpoti ta ce ba za ta yi ƙasa a guiws ba, za ta ci gaba da wakiltar al'ummar Kogi ta Tsakiya, ta ce dakatarwar da aka mata a Majalisa ta saɓa wa adalci.
Lauyan Sanata Natasha, Victor Giwa ya zargi majalisar dattawan Najeriya da watsi da umarnin kotu, tare da tauye hakkin wacce yake wakilta wajen dakatar da ita.
Sanata Barau Jbrin ya fitar da fom ta yanar gizo domin ba matasa tallafin noma daga N1m zuwa N5m. Matasan Arewa ta yamma ne za su samu tallafin a jihohi.
Sanata Peter Nwaebonyi mai wakiltar Ebonyi ta Arewa a majalisar dattawa ya fito ya yi magana kan takaddamar Sanata Natasha Akpoti da Godswill Akpabio.
Majalisar dattawa ta dauki matakan ladabtarwa kan Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan bayan samunta da laifin raina shugaban majalisar. An lissafa matakai 6 da aka dauka.
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari