Majalisar dattawan Najeriya
Majalisar dattawa ta amince da shawarwarin kwamitin ladabtarwarta, inda ta dakatar da sanatar Kogi ta Tsakiya, Sanata Natasha, wadda ta zargi Akpabio da lalata.
Kwamitin ladabtarwa na Majalisar Dattawan Najeriya ta ba da shawarin dakatar da Sanatar Kogi ta Tsakiya na tsawon watanni 6 kan zargin Sanata Godswill Akpabio.
Tsohon mai magana da yawun shugaban ƙasa, Laolu Akande ya bayyana damuwarsa kan yadda ake neman yi wa sanata Natasha taron dangi don ta zargi Akpabio.
Wasu daga cikin mawakan Kannywood da suka sauya sheka zuwa APC sun gana da gwamnan Kano, Injiniya Abba Kabir Yusuf a gidan gwamnati da yammacin Talata.
Masu ruwa da tsaki daga mazaɓar Kogi ta Tsakiya sun barranta kansu da abubuwan da ke faruwa tsakanin Sanata Natasha da shugaban Majalisar dattawa, Akpabio.
Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Godswill Akpabio ya yi bayani ta bangarensa kan zargin da ake masa na neman Sanata Natasha da lalata, ya ce karya ne.
Ana tsaka da dambarwar Natasha Akpoti-Uduaghan da Godswill Akpabio, Sanata daga jihar Ekiti ya bankado yadda ta taba zargin tsohon gwamna, Kayode Fayemi.
Bayan korafin Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan, wasu Sanatoci sun ki amincewa da kokenta, suna cewa ba a bi ka’idojin majalisa ba, yayin da wasu ke goyon bayanta.
'Yan sanda sun harba barkonon tsohuwa don hana magoya bayan Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan shiga harabar majalisar dokoki ta ƙasa a ranar Laraba.
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari