Majalisar dattawan Najeriya
Kawunan jiga-jigan APC ya rabu kan kokarin da ake na tsayar da shugaban majalisar dattawa, Ahmad Lawan a matsayin dan takarar shugaban kasa na yarjejeniya.
Sanata Kola Balogun daga jihar Oyo ya tattara kayansa ya fice daga jam'iyyar hamayya ta kasa wato PDP biyo bayan hana shi tikitin ta zarce a zaben 2023 dake taf
An samu babban ‘dan siyasar Arewa da zai nemi Shugaban kasa a jam’iyyar APC. Bayan shekaru 23 a Majalisa, Ahmad Lawan zai yanki fam da nufin zama shugaban kasa.
Sanata mai.wakiltar Anambra ra arewa ta tabbatar da sauya shekarta daga APC zuwa jam'iyyar PDP bayan ta halarci Sakatariyar PDP wajen tantance ta a hukumance.
Majalisar dattawan tarayya ta yiwa dokar ta'addanci ta 2013 gyaran fuska domin haramta biyan masu garkuwa da mutane kudin fansa idan suka bukata hannun iyalan.
A yau Sanatan APC ya kawo karshen rade-radi, ya ayyana burin neman Shugaban kasa. Yanzu Sanatoci 3 sun ayyana burin tsayawa takara Shugaban kasa a zaben badi.
Sanata Rochas Okorocha, ɗan takarra shugaban ƙasa a APC, ya ce Buhari akwai kwanya, zata iya yuwuwa wanda yake son ya gaje shi zai ba kowa mamaki nan gaba.
Kakakin NEF ya yi karin haske a kan dambarwar da aka shiga game da takarar shugaban kasa a jam’iyyar PDP, ya ce ba su san da maganar fito da ‘Yan takara ba.
Majalisar dokokin kasar nan ta amince da kudurin da shugaban kasa Muhammadu Buhari ya gabatar da namen cire makudan kudade domin biyan tallafin mai a nan gaba.
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari