Majalisar dattawan Najeriya
An yi wata takaitacciyar dirama a ranar Alhamis, 32 ga watan Maris a zauren majalisa tarayya yayin da ake tsaka da zama.Momah ya bayyana kirji bude a majalisar.
Majalisar dattawan Najeriya ta roki shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari, ya kaddamar da yaƙi da yan ta'adda cikakken yaƙi domin tsaftace kasar nan daga halin da tak
Rochas Okorocha ya bayyana cewa zai lallashi babban jagoran jam’iyyar APC na kasa, Asiwaju Bola Tinubu domin ya janye masa wajen mallakar tikitin jam’iyyar.
Majalisar dattawa ta tabbatar da sunayen mutane bakwai da shugaban kasa Buhari ya aike mata a matsayin mambobin kwamitin kula da harkokin kudi na bankin CBN.
Majalisar dattawan tarayyan Najeriya ta yanke matsaya kan zata ɗaukaka ƙara bisa hukuncin da babbar kotun tarayya ta yanke cew aa goge wani sashi na dokar zabe.
Kwamitin wutar lantarki ta majalisar wakila, ta turke ministan wutar lantarki, Abubakar Aliyu, inda ta dakatar da shi daga karanto labari ko kuma surutai marasa
Rikicin dai ya faro ne a lokacin da Sanata George Sekibo daga jihar Ribas, yayin da yake dogaro da doka ta 10 da 11 na majalisar dattawa, inda ya tunawa takwaro
Mambobin majalisar dattawa na jam'iyyar APC karkashin jagorancin shugaban su sanata Ahmad Lawan, sun tabbatar da goyon bayan su ga takarar Bola Ahmed Tinubu.
Shugaban majalisar dattawa, Ahmad Lawan ne ya bayyana hakan a cikin wata wasika da ya karanta yayin da aka fara zaman majalisar a safiyar Laraba 16 ga wata.
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari