Majalisar dattawan Najeriya
Jiya Sanata Olamilekan Adeola yayi gargadi da cewa za a rusa hukumar da ba ta kawo kudi. Gwamnati tana bukatar kudin shiga domin ta aiwatar da kasafin kudi.
Orji Uzor Kalu ya yace a daina zargin shugaban kasa a kan matsalar aikin yi. Shugaban masu tsawatarwa a majalisa ya fadi abin da ke jawo zaman kashe wando.
An kafa kwamiti a majalisar dattawa da zai yi bincike a kan satar danyen man fetur a Najeriya. Shugaban kwamitin, Sanata Bassey Akpan ya zanta da ‘yan jarida.
Shugaban majalisar dattawa, Ahmad Lawan ya gana da tsoffin Shugabannin Najeriya, Abdulsalam Abubakar da Ibrahim Badamasi Babangida a gidajensu da ke Minna.
An samu labari Atiku Abubakar Ya Kawo Wanda Zai Taya Shi Lashe Zaben Shugaban Najeriya. 'Dan takaran ya kara kawo wanda zai rika magana da yawun shi a kamfe.
Femi Fani-Kayode ya dauko wata magana da Dino Melaye ya yi, ya nemi a kama shi. Wannan ya jawo Sanata Melaye ya maida martani, daga nan aka shiga cacar baki.
Sanata mai wakiltar Kogi ta yamma a majalisa ya kawo kudirin da zai hana mabiya addini guda su tsaya takara. Kila dokar za ta fara aiki ne bayan zaben 2023.
Bashir Machina, dan takarar da yayi nasarar lashe zaben fidda gwani ta kujerar sanata mai wakiltar mazabar Yobe ta Arewa, ya musanta janyewa Sanata Ahmad Lawan.
Tsohon 'dan majalisar wakilaikuma sirkin Buhari, Alhaji Sani Sha'aban yace barazanar da majalisar tarayya ke yi na tsige shugaban kasa Muhammadu Buhari wasa ne.
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari