Majalisar dattawan Najeriya
Mun kawo jerin kudirorin ‘Yan Majalisa da suka zama doka bayan rattaba hannun Muhammadu Buhari. Shugaban kasan ya karbi wasu kudirori da suka fito daga Majalisa
Za a ji Ministan, harkokin wutar lantarki ya koka game da yadda karfin wuta yake kara sauka kasa a Najeriya. Daga 5000mw, abin da ake da shi ya koma 4100mw.
Hon. Oluwole Oke yace Kwamitin asusun gwamnati a majalisar wakilan tarayya sun shiga binciken Ministan harkar gona da raya karkaka na kasa, Muhammad Mahmood.
Sanatocin Kaduna sun yi magana a kan jita-jitar radawa Kaduna suna. Sanata Uba Sani yace labarin da ke zagaye gari na canzawa jihar Kaduna suna ba gaskiya ba ne
Sanata Ayodele Arise ya zanta da manema labarai a kan barazanar sauke Muhammadu Buhari, ya bayyana cewa Sanatocin jam’iyyar APC ba za su bari a tsige shi ba.
Za a ji labari duk da korafin mutane, Gwamnatin Tarayya ta dage a kan cewa sai an kashe makudan Biliyoyi domin a gyara ginin ‘YanMajalisar Najeriya a 2022.
Babu mamaki Joshua Dariye ya sake zama ‘Dan Majalisar Dattawa a Najeriya. Tsohon Gwamnan da aka yi wa afuwar satar N1.1bn, zai yi takarar Sanata a zaben 2023.
Hakan ya faru ne saboda sun sha kaye a takarar neman mukamai daban-daban a lokacin zaben fidda gwani na jam’iyyar. Gwamna Wike ne ke kan gaba a jerin sunayen.
Ashe duk maganar tsige Shugaban kasa da Sanatocin PDP ke yi salon kamfe ne. ‘Dan Majalisa mai wakilatar Akoko ya kawo dalilan da za su hana 'yan adawa nasara.
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari