Hukumar gidajen yarin Najeriya
Yanzu muke samun labarin cewa, an sako tsoffin gwamnonin jihohin Filato da Taraba, Sanata Joshua Dariye, da Jolly Nyame daga gidan gyaran hali na Kuje, Abuja.
Jami’an rundunar ‘yan sandan jihar Kaduna sun kama daya daga cikin fursunonin da suka tsere daga gidan yarin Kuje, inji rahoton jaridar Punch a yau Litinin.
Abuja - Ana ci gaba da gudanar da bincike kan harin ta'addancin da aka kai a cibiyar tsaro ta Kuje a daidai lokacin da rundunar sojojin Najeriya ta tsare sojoj.
Hukumar kula da gidajen yari ta Najeriya ta bayyana neman wasu kasurguman mutane 64 ruwa a jallo daga da suka tsere daga fashin magarkamar Kuje ta Abuja...
Abuja - Rahoton da ya fito na cewa dakataccen mataimakin kwamshinan yansanda, Abba Kyari ya gudu daga gida kaso na Kuje a daren ranar Talata karya ne kamar yad.
Kusan 'yan gidan yari 100 ne da suka arce daga matsakaiciyar gidan gyaran hali ta Kuje dake babban birnin tarayya a Abuja aka sake kamawa aka mayar dasu gidan.
Ministan Tsaro, Bashir Magashi, ya ce kididiigar abuɓ da ya faru da dabarun da maharan suka bi wajen kai hari gidan Yarin Kuje ya nuna alamar Boko Haram ce.
inin Abuja - Hukumar Kula da Gidan Yari ta Najeriya (NCoS), ana Laraba, ta ce zaman lafiya ya dawo a gidan kaso dake Kuje bayan wani hari da wasu ‘yan bindiga.
Har yanzu ba a sake su ba, bayan watanni biyu da yi wa masu laifi 159 rangwame, duk da tsohon gwamnan jihar Filatu da na Taraba, Joshua Dariye da Jolly Nyame.
Hukumar gidajen yarin Najeriya
Samu kari