Hukumar gidajen yarin Najeriya
Ministan Tsaro, Bashir Magashi, ya ce kididiigar abuɓ da ya faru da dabarun da maharan suka bi wajen kai hari gidan Yarin Kuje ya nuna alamar Boko Haram ce.
inin Abuja - Hukumar Kula da Gidan Yari ta Najeriya (NCoS), ana Laraba, ta ce zaman lafiya ya dawo a gidan kaso dake Kuje bayan wani hari da wasu ‘yan bindiga.
Har yanzu ba a sake su ba, bayan watanni biyu da yi wa masu laifi 159 rangwame, duk da tsohon gwamnan jihar Filatu da na Taraba, Joshua Dariye da Jolly Nyame.
Mazauna gidan gyrana halin Kuje da ke Abuja har mutum 190 sun yi yunkurin aika Abba Kyari barzahu. An killace shi yanzu kuma ana sa ran mayar da shi hannun DSS.
Wani jami'in gidan yari dauke da makami da ke aiki da gidan yarin Goron Dutse a jihar Kano ya tafka kuskure, inda ya harbe wani dan kasuwa har lahira bayan wata
Akalla fursunoni uku sun gudu daga gidan yarin Agbor dake jihar Delta yayinda katanga ya rushe sakamakon ruwan sama kamar da bakin kwaryar da aka yi ranar Talat
Sanata Aliyu Wamakko, mai wakiltan Sokoto ta arewa ya kubutar da fursunonin gidan yari su 50 daga gidan gyaran hali na Sokoto, rahoton Daily Nigerian. An saki f
Fadar Shugaban kasa a ranar Laraba ta ce yafewa tsaffin gwamnoni biyu da Shugaba Muhammadu Buhari yayi ba zai zama matsala ga yaki da cin hanci da rashawa ba.
Yan bindiga sun mamayi jami'an tsaron gidan gyaran hali da safiyar nan, sun hakala aƙalla mutum biyu a garin Okigwe dake cikin jihar Imo a kudancin Najeriya.
Hukumar gidajen yarin Najeriya
Samu kari