NLC
Hukumar 'yan sandan farin kaya (DSS) ta yi kira ga kungiyoyin kwadago da su fasa gudanar da zanga-zanga da suka shirya yi a fadin kasar nan. Ta fadi dalili.
Kungiyar kwadago a jihar Neja ta sanar da tsunduma yajin aikin sai baba ta gani a jihar wanda zai fara aiki daga ranar Laraba 21 ga Fabrairu, 2024.
Yan kwadagon Najeriya sun sassauta buƙatar N1m a matsayin mafi ƙarancin albashi ga ma'aikata, sun gindaya sabbin sharudɗa ga gwamnatin Bola Ahmed Tinubu.
Kungiyar NLC ta ayyana zanga-zanga ta gama gari kan wahalar da ake sha yanzu haka a kasar, kwana daya bayan Shugaban kasa Bola Tinubu ya gana da gwamnoni.
Za a ji labari Minista Nkeiruka Onyejeocha ta hadu da wakilan ma’aikata. Ba a iya cin ma wata matsaya a karshen taron da aka yi na ranar Talata a Abuja ba.
Gwamnatin tarayya ta hannun karamar ministar kwadago da samar da aikin yi, Nkeiruka Onyejeocha, ta gana da kungiyoyin kwadago na NLC da TUC kan shirin yajin aiki.
Osita Okechukwu ya ce akwai hadari idan aka tashi mafi karancin albashi sosai, ya ce gwamnati tayi hattara, kul ta biyewa NLC wajen laftawa ma’aikata kudi.
Gwamnatin tarayya ta ba kungiyoyin kwadago na NLC da TUC tabbacin cewa za ta cika dukkan alkawurran da ta daukar masu a yarjejeniyar su ta 2023 don janye yajin aiki.
Kungiyoyin kwadago da suka hada da kungiyar kwadago ta Najeriya NLC da kungiyar ‘yan kasuwa ta kasa (TUC) sun shiga yajin aikin gargadi na kwanaki 14.
NLC
Samu kari