NLC
Kungiyar kwadago ta NLC, ta lissafa sunayen wasu jami'an gwamnati, 'yan sanda, ciki har da tsohon kwamishan 'yan sanda na jihar Imo da take so a hukunta.
A daren Laraba 15 ga watan Nuwamba ne Majalisar zartaswar kungiyar kwadago ta Najeriya da kuma kungiyar ‘yan kasuwa sun dakatar da yajin aikin da suke yi.
Shugabannin kungiyoyin kwadago sun ce za su tattauna da mambobinsu bayan ganawarsu da tawagar gwamnatin tarayya a ranar Laraba, 15 ga watan Nuwamba.
Majalisar dattawan Najeriya ta buƙaci kungiyoyin kwadago na ƙasa su hakura su janye yajin aikin da suka fara domin nuna suna kishin ƙasa da bin doka da oda.
Gwamnatin tarayya ta shiga ganawa da kungiyoyin NLC da TUC don tattauna hanyoyin da za a bi don kawo karshen yajin yajin gama gari da kungiyoyin suka shiga.
Ta hanyar gabatar da kudirin gaggawa da ya shafi kasa, dan majalisar ya gabatar da bukata ga shuwagabannin majalisar da su gaggauta kawo karshen yajin aikin.
Ofishin mai bai wa shugaban ƙasa shawara kan harkokin tsaro ya kira taron hahhwa da shugabannin kungiyoyin kwadago na NLC da TUC kan yajin aikin da suka fara.
Mai baiwa shugaban ƙasa shawara kan harkokin tsaro, Nuhu Ribaɗu, yaa roki yan kwadago su hakura su janye yajin aikin da suka shiga, ya ce an kama maharan Ajaero.
Yayin da ake ci gaba da yajin aiki a Najeriya, kunfiyar NLC ta kulle ma'aikata da mambobin Majalisun Tarayya a Abuja bayan kin bin umarninta a yau.
NLC
Samu kari