Hukumar NDLEA
Tun 2013, Hukumar NDLEA ta ba za komarta tana neman wasu ‘yan uwa biyu na asalin jihar Abia da suke safarar miyagun kwayoyi har suka kudance a harkar kwaya.
Najeriya ta ciri tuta wajen adadin masu shan wi-wi a Najeriya. Binciken majalisar dinkin duniya ya nuna cewa yan Najeriya milyan goma da digo shida ke sha.
Hukumar NDLEA ta bayyana yadda ta kama wasu kayayyaki masu nasaba da miyagun kwayoyi a jihar Katsina. Hukumar ta kuma bayyana adadin mutanen da ta kama a jihar.
Hukumar yaki da fasakwabrin miyagun kwayoyi, NDLEA, sun damke wata mata mai shekaru 56 dauke da hodar Iblis kan hanyarta ta zuwa garin Makka dake Saudi Arabia.
An yi ram da wasu ‘yan kasar waje hudu dauke da miyagun kwayoyi. Jami’an Hukumar NDLEA mai yaki da sha da fataucin miyagun kwayoyi a Najeriya ta sanar da haka.
Hukumar yaki da fataucin miyagun kwayoyi, NDLEA ta damke wasu ‘yan kasuwar Fakistan a filin jiragen sama na Murtala Muhammad a Legas da 8kg na hodar iblis.
Buba Marwa yace manyan dillalan miyagun kwayoyi suna halaka jami’an hukumar a cikin matakin da suka dauka kan sabunta yaki da ta’ammali da miyagun kwayoyi.
Jami'an hukumar NDLEA sun cika hannunsu da Abubakar Ibrahim, hakimin garin Gidan Abba da ke karamar hukumar Bodinga ta jihar Sokoto kan zargin fataucin kwayoyi.
A kalla buhuna 27 na busasshen ganyen tabar wiwi a buhuna tare da sunki 31 na kwayar Exol tare da sunki 30 na Tramadol ‘yan sandan jihar Katsina suka kama.
Hukumar NDLEA
Samu kari